Hukumar FAAN ta tabbatar da tashin gobara a wani bangare na filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke Legas. Rahotanni sun ce ba a samu asarar rai ba.
Hukumar FAAN ta tabbatar da tashin gobara a wani bangare na filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke Legas. Rahotanni sun ce ba a samu asarar rai ba.
Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Hdari ne ya yi sanadiyyar kifewar faten kamar yadda babur din ta kifa, da haka ta zube gaba daya a kan yaran dake mata rakiya su 5 tare da konasu. Yaran dai sun hada da; Ibrahim Muhammad, Maryam Muhammad, Asiya Sulaiman, N
Rahotanni kan yadda aka samu labarin inda marigayi shugaban kungiyar yan tada kayar bayan ISIS, Abubakr AlBaghdadi, yake buya ya bayyana.
Hotunan Nafisah Abdullahi cikin kayan Sojoji sun rikita Tuwita inda aka ji Tauraruwar ta Kannywood ta na jawo hankalin jama’a da su tsaya a matsayin da Ubangiji ya ajiyesu.
Wata kotun Majistare da ke Osogbo, jihar Osun a ranar Litinin, ta garkame wani fasto mai suna Solomon Oni Opaalade a gidan yari kan satar tolotolo da akuya sannan ya yi wa mammalakin dabbobin barazana da asiri.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Saheed ya tsula ma kotu fitsari ne a zaman kotun na ranar Juma’ar da ta gabata, amma a yayin zaman kotun na ranar Talata, 29 ga watan Oktoba ya shiga taitayinsa, inda ya natsu har aka kammala zaman.
Shugaban 'yan gwagwarmayar kafa yankin Biafra, Nnamdi Kanu ya bayyana hukuncin da ya yanke dangane da shigowar shi Najeriya domin halartar jana'izar mahaifiyar shi. Idan ba a manta ba mahaifiyar Kanu ta mutu a cikin watan...
Sama da yara kanana guda dari tara ne suka kamu da cutar kanjamau sanadiyyar wani dan iskan likita wanda ya dinga amfani da allura guda daya wajen ba su magani a kasar Pakistan. A farko-farkon shekarar nan dai an ruwaito cewa...
Wani bidiyo na wasu da ake tunanin daliban makarantar sakandare ne da aka kama su suna holewa a cikin aji ya yadu a shafukan sada zumunta na zamani. A yadda bidiyon ya nuna, kowanne daga cikin daliban an nuno shi da budurwar...
Hukumar 'yan sandan jihar Niger, ta cafke wani mutum mai shekaru 35, mai suna Ahmed Isah da laifin luwadi da kananan yara. Isah, wanda ke zama a Sarkin-Pawa a karamar hukumar Munya ta jihar Niger, ya shiga hannun 'yan sandan ne ba
Labarai
Samu kari