Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Har Najeriya ta cin ma wata yarjejeniya da kasar Saudiyya inda Yadda Yariman Saudi ya zo har gidan Buhari ya nemi hadin-kan Najeriya ta hanyar kafa wata Majalisa.
Khadijah Malumfashi ta bada labarin yadda ta ke samun fiye da N100, 000 a aikin takalma. Wannan Budurwa ‘yar asalin Malumfashi ta dauki hayar mutane hudu wadanda ke taimaka mata a aikin.
Kwamishinan 'yan sandan jihar, Mista Garba M. Danjuma, shine wanda ya sanar da hakan yayin da yake gabatar da jawabi ga manema labarai a hedikwatar 'yan sandan jihar Kebbi da ke Birnin Kebbi. Mista Danjuma ya shaida wa maneman lab
A ranar Alhamis, shugaba Muhammadu Buhari ya yi ganawar sirri da Yariman Saudiyya mai jiran gado, Mohammed bin Salman, a Riyadh, babbar birnin kasar Saudiyya.
Akalla mutane 65 sun rasa rayukansu yayinda da yawa sun jikkata sakamakon fashewar tukungar gas cikin jirgin kasan mahajjata a kasar Pakistan ranar Alhamis.
A wani abu da ya kira 'Ba zan ci ni kadai ba,' Victor Mela Danzaria, dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Balanga/Billiri a Majalisar Dattawa, ya nada hadimai 36. Dan majalisar, a wata takardar da ya mika ga manema labarai a
Gungun yan bindiga sun kaddamar da wani samame a karamar hukumar Malumfashi ta jahar Katsina, inda suka yi awon gaba da mahaifin wani hamshakin attajiri dake taimaka ma jama’a, Alhaji Ali Abdu.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar tsohon gwamnan jahar Legas na mulkin Soja na farko, Birgediya Mobolaji Olofunso Johnson mai ritaya a ranar Laraba, 30 ga watan Oktoban shekarar 2019.
Babban jigon jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Sen. Bola Tinubu, a ranar Laraba ya yi kira ga dan takarar PDP, Atiku Abubakar, ya hada karfi da karfe da APC wajen ciyar da kasa gaba.
Labarai
Samu kari