Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Osita Okechukwu, Wani jihar jigon jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ya yi kotafin cewa dan takarar Shugaban kasa na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar, ya rasa damarsa a zama Shugaban kasa a 2003.
Gwamnan jihar Kaduna , Nasir Ahmed El-Rufai, tare da mataimakiyar, Dakta Hadiza, sun karbi bakuncin mai martaba sarkin Gombe, Alhaji Abubakar Shehu Abubakar III, a gidan gwamnatin jihar Sir Kashim Ibrahim House.
Kotun daukaka kara dake zamanta a garin Jos ta sutale wani dan majalisa daga jam’iyyar APC, Alhaji Garba Muhammad Gololo daga kujerar da yayi dare dare a kai bayan ta kamashi da laifin amfani da takardun karatu na bogi.
Rahotanni sun kawo cewa wasu yara biyu da aka sace daga jihar Gomb sannan aka kais u jihar Anambra, sun sake saduwa da iyayensu. An yi garkuwa da yaran ne yayinda suke wasa tare da sauran yara a harabar gidan iyayensu.
Wata Bafulatana da ta fusata sakamakon sace mata dabba, ta sha alwashin kashe duk wanda ya dauke mata tunkiyarta mai jego matukar aka kwashe kwanaki hudu ba tare da an dawo mata da tunkiyar ba...
Wani sabon bidiyo a yanzu haka yana ta yawo a kafafen sadarwa, inda wani mutumi wanda ya bayyana cewa shi Malamin jami'ar Afe Babalola ne, ya ce yanzu haka hukumar jami'ar dake jihar Ekiti sun yanke hukuncin fara yiwa dalibai...
Matsayar matasan na kunshe a takardar da Ambasada Bala Aboki da Babagana Ishaq Maliya suka sa hannu. Kungiyar ta kwatanta Sanata Nazif da dan jam'iyya mai matukar biyayya da aiki tukuru. Sun bayyana cewa, idan aka zabeshi a matsay
Gwamnatin jahar Kaduna ta bayyana kokarinta na sanya masara da citta cikin kayayyakin da zata dinga safararsu tare da cinikinsu a kasashen waje zuwa shekara 2020, kamar yadda babban sakataren ma’aikatar noma, Alhaji Sabiu Sani ya
Hukumar yan sandan jihar Ogun ta damke wata mata mai suna Falilat Olatunji da laifin satar jariri dan wata hudu a jihar. A cewar kakakin hukumar yan sandan jihar, DSP Abimbola Oyeyemi, an damke matar ne bayan wani makwabcinta ya
Labarai
Samu kari