Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da shirin cire sauran tallafin wutar lantarki idan aka shiga shekarar 2027. Ministan makamashi, Joseph Tegbe ne ya fadi haka.
Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da shirin cire sauran tallafin wutar lantarki idan aka shiga shekarar 2027. Ministan makamashi, Joseph Tegbe ne ya fadi haka.
Alkalin Alkalai a Najeriya ta haramta amfani da lakabin “Barrister” a mu’amalar hukuma da Kotun Koli, tana mai cewa bai dace da ƙa’idojin ƙwarewar aiki ba.
Wasu manyan masu fada a ji a karamar hukumar Ogbia da kuma wasu na hannun damar Jonathan irinsu Cif Robert Enogha, wanda ya bar gwamnati kwanan nan kuma ya koma APC, sune suka jagoranci Lyon zuwa gidan mahaifiyar Jonathan. Dan tak
Kaakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila ya dauki nauyin kulawa da wata jaririya mai suna Halima Abubakar da aka haifa da wata matsalar rashin lafiya a jahar Katsina, inda ya biya mata kudin asibiti a babban birnin tarayya A
Kimanin tsawon wata guda kenan ana zaman 'dar-dar' a kananan hukumomin Kirikasama da Guru, saboda kwararowar wasu bakin Fulani makiyaya zuwa yankin, lamarin da yasa aka jibge jami'an 'yan sanda a yankin domin ganin ba a samu barke
Ya ce an kama daliban ne dauke da wata karamar akwatin saka gawa da gatari a wani wuri da ke cikin jami'ar a hanyarsu ta zuwa wurin rantsar da su a kungiyar tsafin, kuma dukkansu na sanye da jajayen tufafi. A cewarsa, jami'ar na
Gwamnan jahar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya yi wata ganawar sirri tare da dukkanin masu ruwa da tsaki a kan harkar tsaro a jahar Kaduna, inda suka goga gemu da gemu tare da musayar ra’ayi a kan yadda za’a shawo kan matsala
An bankado wata badakala da hukumar CAC ta yi a 2018. Wani Banki aka yi wa wannan afuwa. Dayan kamfanin da ake zargi da aka yi wa irin wannan afuwa shi ne Enyimba Economic City Development Company Limited.
Hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa wato EFCC ta bayyana cewa AbdulRashind Maina ba mutumin kirki bane kuma bai ganin girman dokar Najeriya.
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci sabbin kwamishinonin da aka rantsar da su gudanar da ma’aikatunsu cikin wayewa, tare da kudirin kai jihar zuwa ga matakin cigaba.
Wani yaro mai shekaru 17 a duniya ya rasa ransa bayan da ya kwana yana wasa a na’ura mai kwakwalwa. Yaron mai suna Piyawat Harikun daga Udon Thani a kasar Thailand yana hutu ne lokacin da abun ya faru. Ya fadi ne inda ya mutu...
Labarai
Samu kari