Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da shirin cire sauran tallafin wutar lantarki idan aka shiga shekarar 2027. Ministan makamashi, Joseph Tegbe ne ya fadi haka.
Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da shirin cire sauran tallafin wutar lantarki idan aka shiga shekarar 2027. Ministan makamashi, Joseph Tegbe ne ya fadi haka.
Alkalin Alkalai a Najeriya ta haramta amfani da lakabin “Barrister” a mu’amalar hukuma da Kotun Koli, tana mai cewa bai dace da ƙa’idojin ƙwarewar aiki ba.
Wani mutumi mai aikin wanki da guga a jahar Legas, Blessing Demian yana neman agaji tare da namen kai masa dauki bayan wani dansanda ya dirka masa harsashi a kafarsa kawai saboda yana soyayya da budurwar abokin Dansandan.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya tanadi wata runduna a dukkanin kananan hukumomi da ke yankin arewa maso gabas domin dawo da bashin naira biliyan 36 da aka ba manoma.
A ranar Litinin ne 'yan kasuwar kwakwa da ke Badagry suka yi zanga-zanga aka kwace buhuna 1,450 na kwakwar gida Najeriya da hukumar kwastam ta kasa tayi a jihar Legas, kamar yadda The Punch ta ruwaito. 'Yan kasuwar, karkashin shug
Rigimar baki ta barke tsakanin Gwamnan Arewa da Kungiyar Makiyaya inda har gwamna Samuel Ortom yace Miyetti Allah Kautal Hore ba su gagari hukuma ba.
Mataimakin shugaban masu rinjaye na majalisar jihar Kaduna, Shehu Yunusa Pambeguwa, ya yi magana aka abinda ya kira da rashin isasshen tsaro a majalisar jihar da gidajensu sakamakon wasikar barazanar da ta iso masa daga masu garku
Hukumar kididdiga ta kasa (NBS) ta yi amfani da wasu abubuwa a matsayin mizanin auna yawan talauci a jihohin Najeriya, inda ta fitar da jerin jihohi da kuma matakin da suke kai a yawan talauci. Yawancin jihohin Najeriya na fama da
Kotun daukaka kara dake zama a Sokoto a ranar Litinin, 4 ga watan Oktoba ta tabbatar da zaben sanata Aliyu Wamakko a matsayin sanata mai wakiltan Sokoto ta tsakiya.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Kebbi ta yi watsi da sakamakon zaben da hukumar zabe mai zaman kanta ta bada na zaben kananan hukumomin jihar a ranar 26 ga watan Oktoba. Shugaban jam'iyyar PDp na jihar, Mallam Haruna Saidu, yayin...
Gwamna Atiku Bagudu na jihar Kebbi ya ce albarkar da aka samu a fannin noma shinkafa a wannan daminar zai taimaka wajen daidaita farashin shinkafa a kasuwannin Najeriya.
Labarai
Samu kari