Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Wata mata ta kashe jaririn da ta haifa a Kano
Wata mata ta kashe jaririn da ta haifa a Kano
daga  Mudathir Ishaq

A cewar rahoton, wata matashiya ce ta fara tona asirin Aisha yayin da ta iske gawar jaririn bayan ta shiga gidan da matar ta haihu, ita kuma ta kwarmata labarin har ta kai ga jami'an sintirin unguwar sun shigo cikin lamarin. Amma