Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Mazauna Kurudu sun bayyana yadda aka kashe Kanal Abdulrazaq Ude a babban birnin tarayya Abuja, yayin da surukinsa ya ce kisan shiri ne ba yunkurin garkuwa ba.
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta soke zabe a Ologi (ward 3) da ke karamar hukumar Ogbi na jihar Bayelsa sakamakon barkewar rikici a yankin da ya hada da sace wani jami'in zabe. Jami'in INEC, kuma kwamishinan zabe na karamar hu
Wani dalibin shekarar karshe a jami’ar fasaha ta gwamnatin tarayya da ke Owerri ya zama abin kwatance da alfahari ga ‘yan Najeriya. Ya yi nasarar hada jirgin sama wanda ya tashi a matsayin aikinsa na shekarar karshe a jami’ar...
Mutane da dama suna amfani da karnuka wurin gadi, farauta ko kuma ajiye don sha'awa a gidajensu amma a garin Ara dake karamar hukumar Egbedore na jihar Osun an haramta kiwon karnuka. Tarihin karnuka a garin ne ya banbanta shi da s
Mace ta farko a duniya da ta fara dinka Al-Qur’ani da hannu, mace ce ‘yar kasar Pakisatn mai suna Naseem Akhtar. Ta samu wannan baiwa ta zama mutum ta farko a duniya da ta dinka Al-Qur'ani. Wannan kirkirar na bayyana kokari...
Jami’ai sun ce walkiya kashi daban-daban ta kashe a kalla mutane 27 kuma ta raunata mutane da yawa a yankuna daban-daban na kudancincin kasar Pakistan. Hakan ya faru ne a sa’o’I 24 da suka gabata, kamar yadda wata kafar yada...
Wani magidanci mai suna Mallam Bello da mai dakinsa sun fada wani mummunan hali, yayin da wani mutumi mai suna Sulaiman Saleh ya yankesu da wuka a wuya, hannaye da wasu sassan jikinsu...
Rundunar Yansandan jahar Kaduna ta sanar mutuwar wasu mutane hudu a hannun wasu gungun Fulani makiyaya yan bindiga a unguwar Marban Agban dake cikin masarautar Kagoro cikin karamar hukumar Kauran jahar Kaduna.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito shi dai wannan jirgi daya gamu da hatsarin da shi ne rundunar take amfani wajen horas da dakarunta yadda zasu iya sarrafa jirgin yaki, da kuma koyon dabarun yakin sama.
Gabannin zaben gwamnan jihar Kogi da za a yi a ranar Asabar, 16 ga watan Nuwamba, hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta saki cikakken jerin dukkanin yan takarar da za su yi takara da jam’iyyunsu.
Labarai
Samu kari