Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Da dumi-dumi: Hukumar INEC ta soke zabe a wani gari a Bayelsa
Da dumi-dumi: Hukumar INEC ta soke zabe a wani gari a Bayelsa
daga  Aminu Ibrahim

Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta soke zabe a Ologi (ward 3) da ke karamar hukumar Ogbi na jihar Bayelsa sakamakon barkewar rikici a yankin da ya hada da sace wani jami'in zabe. Jami'in INEC, kuma kwamishinan zabe na karamar hu

Yan bindiga makiyaya sun kashe rayuka 4 a jahar Kaduna
Yan bindiga makiyaya sun kashe rayuka 4 a jahar Kaduna
daga  Mudathir Ishaq

Rundunar Yansandan jahar Kaduna ta sanar mutuwar wasu mutane hudu a hannun wasu gungun Fulani makiyaya yan bindiga a unguwar Marban Agban dake cikin masarautar Kagoro cikin karamar hukumar Kauran jahar Kaduna.