Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Mazauna Kurudu sun bayyana yadda aka kashe Kanal Abdulrazaq Ude a babban birnin tarayya Abuja, yayin da surukinsa ya ce kisan shiri ne ba yunkurin garkuwa ba.
Shugaban yace babu batun daga kafa ga duk wuraren bautan da ke kokarin yi ma dokar kare muhalli karan tsaye, don haka gwamnati za ta dauki mataki a kan duk wanda ya karya dokan ba tare da la’akari addini ba.
Rahotanni sun kawo cewa wasu 'yan bindiga sun kai wa al’umman kauyen Karaye da ke karamar hukumar Gummi a jihar Zamfara hari, inda suka hallaka gomman mutane, tare da kona gidaje.
Hausawa suka ce kowa da kiwon da ya karbe shi, haka zalika, wai sa kai ya fi bauta ciwo. A ranar Asabar, 16 ga watan Nuwamba, wani abun al'ajabi ya faru a unguwar Hardo da ke titin Railway, a cikin kwaryar jihar Bauchi.
A ranar Juma’a, an gurfanar da wani Kazeem Adetayo a gaban kotun Majistare na jihar Osun da ke zama a Osogbo kan laifin satar kudi N70,000 mallakar matarsa, Omowumi Adewale.
Ahmad Lawan ya bayyana sirrin hadin-kan ‘Yan Majalisar PDP da APC a karkashinsa. Lawan ya ce Sanatocin APC, PDP da YPP sun hada-kai a kan yi wa kasa hidima.
Tsohon Gwamna Fayose ya fadi abin da ya faru a zabukan da aka yi, ya na mai ya jefawa Jami’an tsaro da INEC mummunan zargi a zaben Gwamnoni Kogi da Bayelsa.
Wani Malamin zabe da ya yi aiki a jihar Kogi ya tona asirin magudin ‘Yan siyasa. Wannnan Malamin zaben da aka ba makudan cin hanci a Kogi ya fito ya fasa kwan rashawar N50000 da ya karba.
Mutanen da suke gano wannan cigaban sun ce, an kama Adoke ne jim kadan bayan ya isa Dubai a ranar 11 ga watan Nuwamba. Ya je kasar ne don duba lafiyarsa bayan wa'adin kamasa da kotu ta bada ya kare a watan Oktoba.
Mun amsa tambayar da ake yi na cewa shin da gaske APC ta yi amfani da Jonathan a zaben sabon Gwamnan Bayelsa. Reno Omokri ya ce Jam’iyyar PDP Jonathan ya zaba ba APC ba.
Labarai
Samu kari