Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon babban kwamishinan Najeriya a Birtaniya, Alhaji Abubakar Alhaji ya koma ga Mahaliccinsa yayin da ya ke karban magani a Abuja.
Wasu yan kungiyar tada kayar bayan Boko Haram sun bankawa wata asibitin Ngurbuwa dake karamar hukumar Gujba ta jihar Yobe. Channel TV ta ruwaito.
Mazauna yankin da abin ya faru sun bayyana cewa 'yan bindigar sun yi ta harbe-harbe bayan isarsu unguwar, mai makwabtaka da Falwaya, lamarin da suka ce ya hana su cigaba da barci saboda fargaba. Daya daga cikin mai unguwannin yank
Gwamnan PDP ya karbe sarautar da aka yi wa Sarakuna 21. Hakan na nufin an ruguza rawanin Sarakunan da aka kafa a 2017 wanda ya hada fada tsakanin Mai martaba Olubadan na kasar Ibadan, Saliu Adetunji da ‘yan majalisarsa.
Jakadan kasar Denmark ya ce za su samawa dubban ‘Yan Najeriya aikin yi ta hanyar abinci. Dama can Kasar Denmark ta na kan gaba wajen samar da abinci a Duniya.
Kyaftin din kungiyar kwallon kafan Najeriya, Ahmed Musa, ya nuna godiyarshi ga shuwagabannin ‘yan wasa a kan yadda suke mishi in yana azumi. Amma yace, babu abinda zai hanashi azumin shi tunda ibada ne, kuma baya hana shi...
Wani bidiyon matar gwamnan jihar Nasarawa ya jawo cece-kuce a kafafen sada zumunta na zamani. A bidiyon, Hajiya Silifa, uwargidan gwamnan jihar Nasarawa na ta kokarin karanta jawabinta ga mutane amma abin ya ci tura. Uwargidan...
Watanni biyu da suka wuce ne kamfaini Apple suka saki wayar iPhone 11 a kasuwa. A cikin jaruman masana’antar Kannywood, jaruma Rahama Sadau ce jaruma ta farko mace da ta fara amfani da sabuwar dalleliyar wayar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya saya ma rundunar Sojin saman Najeriya sabbin jiragen yaki na zamani guda 18 domin kara mata karfi a yakin da take yi da yan ta’adda, wanda a yanzu haka ake tsumayin isowarsu Najeriya.
Daya daga cikin jarumai mata masu tasowa a masana’antar Kannywood, Ummi El-Abdul wadda aka fi sani da Ummi duniyar nan ta bayyana harkar fim a matsayin wata harka ta sana’a da neman rufin asiri ga masu yinta. Don haka ba wata...
Labarai
Samu kari