Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon babban kwamishinan Najeriya a Birtaniya, Alhaji Abubakar Alhaji ya koma ga Mahaliccinsa yayin da ya ke karban magani a Abuja.
Hukumar kula da jami’o’i na kasa (NUC) ta ce, jami’ar farko ta kudi da ake yunkurin budewa a jihar Jigawa ta cika sharudda 10 cikin 14 da hukumar ta shimfida mata...
Adams Oshiomhole, shugaban jam’iyyar APC ta kasa, ya kwatanta Yahaya Bello, gwamnan jihar Kogi da ‘babban dodo’ fiye da David Lyon, zababben gwamnan jihar Bayelsa. A yayin tattaunawa da manema labaran gidan gwamnati bayan ya gabat
Babban hafsan sojan kasa, laftanar janar Tukur Yusuf Buratai ya gudanar da gyara a tsohuwar makarantar firamarin da ya yi, LEA Unguwar Sarki Kaduna, sa’annan ya baiwa makarantar kyautan littafan karatu guda 1,000.
Wata kotun shari’a da ke zama a Magajin Gari, Kaduna, a ranar Alhamis ta raba aure tsakanin Sani Ahmad da Maryam Aliyu a kan wani sabani da suka gaza sasantawa.
Wasu gungun yan bindiga sun kaddamar da hari a karamar hukumar Mangu inda suka kashe shugaban kungiyar Fulani makiyaya na Miyetti Allah reshen karamar hukumar, Sa’adu Musa Julde.
Mai martaba Shehun Borno, Abubakar Ibn Umar El-Kanemi, da kansa ya nemi afuwar jami'an hukumar NSCDC, Usman Bakari, da 'dan gidansa, Kashim El-Kanemi, ya doke da mota a ranar Asabar.
Wani matashi dan shekara 20, Abbas Abubakar mazaunin kauyen Kissayip cikin karamar hukumar Bassa ta jahar Filato ya bayyana ma duniya dalilin da yasa ya kashe matar kawunsa
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa kulawa da walwalar ma’aikata tare da biyan bukatun ma’aikatan Najeriya shi ne babbar abin da gwamnatinsa ta mayar da hankali a kai a yanzu.
Malam Salisu Yahaya mutum ne mai kimanin shekaru 40 a duniya wanda ya rasa idanunsa a hannun wani dan daba mai suna Mario. Lamarin ya faru ne a unguwar Kwalwa da ke karamar hukumar birni da kewaye a ranar Litinin da ta gabata.
Labarai
Samu kari