Rahotanni sun nuna cewa fitaccen jarumi, Adamu A. Zango ya saki matarsa, Jaruma Maimuna Pretty, bayan saɓani da ya shiga tsakaninsu duk da ƙoƙarin sasanci.
Rahotanni sun nuna cewa fitaccen jarumi, Adamu A. Zango ya saki matarsa, Jaruma Maimuna Pretty, bayan saɓani da ya shiga tsakaninsu duk da ƙoƙarin sasanci.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon babban kwamishinan Najeriya a Birtaniya, Alhaji Abubakar Alhaji ya koma ga Mahaliccinsa yayin da ya ke karban magani a Abuja.
Kaakakin EFCC yace mutanen biyu sun baiwa hukumar muhimman bayanai game da rawar da suka taka wajen baiwa dam damfara Hope Olusegun Aroke daman fita daga kurkukun kirikiri ya je ya tafka ta’asarsa.
Matafiya sun shiga jirgin China Southern Airlines kamar yadda aka saba daga Guangzhou zuwa New York a kasar Amurka. Sai dai a wannan ranar an samu afkuwar rashin lafiya na gaggawa yayin da wani dattijo ya tsinci kansa a cikin mawu
Abun al’ajabi ba ya karewa a duniya. Ubangiji ya halicci wani rafi mai tarin abun mamamki a wani kauye da ake kira da Tanagar da ke jihar Kano. A kauyuka da dama ana samun rafi, amma wannan rafin ba kowanne iri bane. Kamar yadda..
Fitacciyar jaruma Fatima Sadisu wacce aka fi sani da Fati KK, ta bayyana cewa ta dawo harkar fim ne don bata da wata sana’ar da ta fi ta. Jarumar ta bayyana hakan ne a lokacin da take tattaunawa da wakilin northflix.ng, dangane...
Ma'abota amfani da shafin sada zumunta na Twitter sunyi mamaki tare da kaduwa bayan ganin wani faifan bidiyon yadda ake daye wa wata mace fata da sunnnan 'bilicin' wato kara hasken fata. A cikin bidiyon da @BraQuaye_Gh ya wallafa
Goodluck Jonathan ya mayar da martani ga Sule Lamido, tsohon gwamnan jihar Jingawa a kan ikirarin da yayi na cewa ya goyi bayan APC ne zaben jihar Bayelsa.Lamido ya ce tsohon shugaban kasar ya yi hakan ne don ya kubcewa zarginsa d
Jiya ne Jam’iyyar PDP ta rabe gida 2, wasu ‘Yan taware sun bude R-PDP a Adamawa. Babban ‘dan siyasar nan Umar Ardo, ya ce ya jagoranci wannan tafiya ta taware ne saboda rashin bin ka’ida.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito idan aka lissafa kashi 5 na wannan kudi ya kai dala biliyan 2.15, wanda hakan ya yi daidai da zunzurutun kudi naira biliyan 774 a matsayin kudin da kamfanin Trobell za ta zaftara daga wadannan kudade da
Runduna ta musamman ta hukumar ‘yan sandan jihar Osun, ta binciko wani Fasto da yayi ikirarin wata mata mai suna Yemisi ta mutu a dakinshi bayan da suka gama lalata...
Labarai
Samu kari