Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Zaben Bayelsa: Jonathan ya mayar wa da Sule Lamido martani
Breaking
Zaben Bayelsa: Jonathan ya mayar wa da Sule Lamido martani
daga  Mudathir Ishaq

Goodluck Jonathan ya mayar da martani ga Sule Lamido, tsohon gwamnan jihar Jingawa a kan ikirarin da yayi na cewa ya goyi bayan APC ne zaben jihar Bayelsa.Lamido ya ce tsohon shugaban kasar ya yi hakan ne don ya kubcewa zarginsa d