Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da shirin cire sauran tallafin wutar lantarki idan aka shiga shekarar 2027. Ministan makamashi, Joseph Tegbe ne ya fadi haka.
Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da shirin cire sauran tallafin wutar lantarki idan aka shiga shekarar 2027. Ministan makamashi, Joseph Tegbe ne ya fadi haka.
Saudiyya ta kafa sabon ƙawancen ƙasashe domin kare hanyoyin jiragen ruwa daga hare-haren Houthi, yayin da Najeriya ke cikin ƙasashen da suka goyi bayan shirin.
Najeriya ta kasanace gidan wasu mashahuran manyan masu kudi a Afirka. Daga cikin mashahuran masu kudin sun hada da ‘yan kasuwa da masu nishadantarwa. Saboda yanayin halin da kasar ke ciki, ba kasafai ake ganin gine-gine na alfarma
A ranar Juma'a ne wata babbar kotun Sharia da ke zamanta a Gusau, jihr Zafara, ta bayar da umarni a tsare tsohon kwamishinan kananan hukumomin jihar Zamfara, Bello Dankande, bayan an gurfanar da shi a gabanta bisa zarginsa da hann
A ranar Juma'a ne wani mutum mai suna Yusuf Buhari, ya maka matarshi mai suna Hadiza Muhammad, gaban kotun shari'a da ke zama a Magajin Gari, jihar Kaduna, a kan sauyawa yaransu mata biyu makaranta ba tare da saninshi ba. Buhari
Kwanaki kadan bayan gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya soke dokar jihar na biyan tsaffin shugabanin jihar fansho na makuden miliyoyi, jam'iyyar APC a jihar ta bayyana matsayan ta a kan lamarin. A cewar Kamfanin Dillancin La
Hukumar Sojin Najeriya a ranar Asabar ta ceto mutane 20 da yan kungiyar Boko Haram suka sace a harin da suka kai Babban Gida, hedkwatan karamar hukumar Tarmuwa na jihar Yobe ranar Alhamis.
Nanfe Joy Jatau matashiya ce da ta kammala karatun digirinta a jami’ar Jos a fannin wasan kwaikwayo. Amma ba kamar yadda aka san matan arewa ba, sai ta kama sana’ar wankin mota a garin Jos...
Allah mai iko da buwaya. Wani dan Najeriya da ya yi shekaru 12 a gidan gyaran hali a kan laifin da bai san hawa ba, bai san sauka ba ya zama lauya. Bawan Allah ya kammala karatunshi sannan ya amsa kira na zama lauya a Najeriya...
Mai martaba Sarki Muhammadu Sanusi II, ya kai ziyara jami’ar Alkasimia da ke garin Sharja a hadaddiyar daular Larabawa. Ya yi hakan ne don nemawa wasu mahaddatan alkur’ani na jihar Kano guraben karatu a makarantar...
Fitacciyar jaruma a cikin masana’antar Kannywood, Hafsat Idris wadda a yanzu za a iya cewa tana sahun gaba a cikin matan da ake yayi a masana’antar, ta fadi yadda ta samu matsala a gidansu lokacin da ta bayyana bukatarta ta...
Labarai
Samu kari