Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da shirin cire sauran tallafin wutar lantarki idan aka shiga shekarar 2027. Ministan makamashi, Joseph Tegbe ne ya fadi haka.
Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da shirin cire sauran tallafin wutar lantarki idan aka shiga shekarar 2027. Ministan makamashi, Joseph Tegbe ne ya fadi haka.
Saudiyya ta kafa sabon ƙawancen ƙasashe domin kare hanyoyin jiragen ruwa daga hare-haren Houthi, yayin da Najeriya ke cikin ƙasashen da suka goyi bayan shirin.
Wani mawakin kasar Amurka mai suna Jon Bon Jovi, ya saba tallafawa rayuwar mutane da dukiyarshi tun shekaru masu yawa da suka shude. A 2006, an ruwaito yadda ya kirkiro gidauniyar tallafi ta Jon Bon Jovi Soul, wacce ke taimako...
A ranar Asabar ne wata likitan kwakwalwa mai suna Dr Maymunah Kadiri, ta shawarci matan aure da su yawaita jima'i da mazajensu don rage damuwa tare da samun farin ciki...
Uwargidar shugaban kasa, Aisha Buhari ta dauki biya ma dalibai 5000 yan asalin jahar Yola kudin zana jarabawar kammala sakandari ta WAEC da NECO, tare da daukan nauyin basu horo a kan yadda zasu fuskanci jarabawar.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta bankado wasu manyan malaman jami’o’in Najeriya guda 100 masu darajar karatu ta Farfesa amma fa ta bogi, kamar yadda shugaban hukumar kula da jami’o’in Najeriya, NUC, ya bayyana.
Da yake gana wa da manema labarai a Omu - Aran, Owolabi ya bayyana cewa tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Tinubu, da takwaransa na jihar Kwara, Bukola Saraki, zasu kafa jam'iyyar da zata maye gurbin APC a 2023. Ya kara da cewa wasu
Gwamnatin tarayya ta yi bayanin dalilin da yasa har yanzu ba'a biya ma'aikatan N-Power a fadin kasa kudin albashinsu ba na watanni biyu.
Mun kawo maku takaitaccen labarin Yusuf, Zahra, da sauran ‘Ya ‘yan Buhari a dakin Aisha Buhari. Da farko, Halima Buhari – Sheriff ce babbar ‘Diyar Hajiya Aisha Buhari, An haifi Halima ne a karshen 1990.
A shekarar 1999 aka kafa kungiyar ALTON ta kamfanonin sadarwa a Najeriya. A dalilin haka aka kira Nasir El-Rufai a matsayinsa na wanda ya yi jagoranci BPE a lokacin mulkin Olusegun Obasanjo.
Za a rika gabatar da takardun biyan haraji a banki kafin a bude asusu ko ayi wata hulda da banki na kudi bayan shugaba Buhari ya kai wa ‘Yan Majalisa kudirin tattalin arziki.
Labarai
Samu kari