Tsagin PDP na Kabiru Turaki ya ce ya miƙa wa INEC takarar Goodluck Jonathan da sauran 'yan takara, duk da rikicin amincewa da shugabancin jam'iyyar.
Tsagin PDP na Kabiru Turaki ya ce ya miƙa wa INEC takarar Goodluck Jonathan da sauran 'yan takara, duk da rikicin amincewa da shugabancin jam'iyyar.
Saudiyya ta kafa sabon ƙawancen ƙasashe domin kare hanyoyin jiragen ruwa daga hare-haren Houthi, yayin da Najeriya ke cikin ƙasashen da suka goyi bayan shirin.
Wani dalibin karamar makarantar Sakandare da ke Alausa a jihar Legas ya firgita mutane da wani bayani da yayi. Yaron ya sanar da mutane yadda dalibi dan uwanshi ya ba malamai kwaya don samun satar jarabawa. Wata mahaifiya ta bayya
A matsayin hanyar shawo kan cunkoson ababen hawa a titunan kasar Ghana, binciken jami’an ‘yan sandar kasar ya nuna cewa mazan aure ne ke cushe titunan kasar. Kamar yadda hukumar kula da sufuri (MTTD) ta kasar Ghana ta sanar...
Uwargidan shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari ta tabbatar da cewa ba za a iya hanata magana ba. Ta sanar da hakan ne a ranar Alhamis 5 ga watan Disamba a birnin Landan...
A wani kauye mai suna Obosi ne na jihar Anambra jami'an 'yan sanda suka kama wani faston majami'ar Mountain of fire ministries mai suna Chukwudi Chukwumezie wanda aka fi sani da 'Agudo Jesus' da laifin lalata da wata matashiyar...
Ministan sadarwa, Sheikh Dakta Isa Ali Pantami, ya bayyana cewa zai bi ba'asin yadda kisan Mus'ab Sammani ya kasance. Zai kuma bi hakkin kisan har sai ya ga abinda ya turewa buzu nadi...
Shugaban kwamitin PACAC ya kwatanta wadanda ke kalubalantar Buhari da jahilai kuma munafukan da suka kasa banbance bashi da yawan manyan aiyuka. A yayin tattaunawa da jaridar Daily Independent, Sagay ya ce...
Shafin 'Babycenter' da ya shahara da tattara sunaye 100 da akafi sanyawa sabbin jarirai maza da matan da aka haifa a kasar ya fitar da na shekarar 2019.
Rundunar Yansandan jahar Jigawa ta sanar da tura karin jami’an Yansanda zuwa karamar hukumar Guri domin kwantar da tarzomar da ta tashi a yankin wanda har ta yi sanadiyyar mutuwar mutum daya.
Kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN) ya ruwaito cewa Nanono da ministan al'adu da yada labarai, Lai Mohammed, sun jagoranci masu ruwa da tsaki da kuma rundunar 'yan jaridu don duba kamfanonin gyaran shinkafa da ke Kura.
Labarai
Samu kari