Saudiyya ta kafa sabon ƙawancen ƙasashe domin kare hanyoyin jiragen ruwa daga hare-haren Houthi, yayin da Najeriya ke cikin ƙasashen da suka goyi bayan shirin.
Saudiyya ta kafa sabon ƙawancen ƙasashe domin kare hanyoyin jiragen ruwa daga hare-haren Houthi, yayin da Najeriya ke cikin ƙasashen da suka goyi bayan shirin.
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci gwamnoni su gina hanyoyi maimakon gadar sama, ya ce gwamnati ba za ta biya kuɗin fansa ba kuma za ta ƙarfafa tsaro.
Wani dan Najeriya ya bayyana labarin rayuwarshi ta yadda karuwa ta sauya akalarshi. Ya aminta da cewa, darasin da ya koya zai amfani mutane da yawa. Abubuwa masu kyau na iya zuwa daga inda ba a tsammani...
Mun kawo jerin wasu sauyi da aka samu tsakanin kasafin kudin da shugaban kasar ya gabatarwa majalisa a watannin baya, da kuma kundin kasafin da ya sa wa hannu a jiya.
Alkalin kotun, Jastis Aliyu Usman, ya ce ya yanke wa matashin hukuncin kisa bayan sauraron shaidu da kuma jawabin bangaren masu kara da wanda aka gurfanar. A hukuncin da ya zartar, Jastis Usman ya ce, "masu kara sun tabbatar tare
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa zata rage yawan adadin baburan adaidaita sahu da zasu dinga gudanar da sana'arsu a jihar Kano din. Zata zabtare ne daga dubu dari biyu zuwa dubu dari. Shugaban hukumar Karota ta jihar kano din,
Duk da cewa zaben 2019 ya zo ya tafi, abubuwan mamaki da yawa sun faru a lamurran siyasar Najeriya. A kowanne zabe a duniya, jam’iyyun siyasa da magoya bayan su ne suke kara karfrin guiwa a karshen zaben, daga nan kuma ake gane wa
Kimanin kwanaki 10 da suka gabata ne aka yi bikin murnar cikar kwalejin gwamnatin tarayya dake garin Daura jahar Katsina (FGC Daura) shekaru 30 da kafuwa, taron daya samu halartar dururuwan tsofaffin dalibai da malamansu.
Wani dan Najeriya mai suna Saidu Ahmadu ya samu hukuncin makonni uku a gidan maza daga kotun Karmo mai daraja ta daya da ke babban birnin tarayya. AN yanke massa wannan hukuncin ne bayan da aka kama shi da laifin ballewa tare da s
Hukumar yaki da da fasa kauri ta kasa, reshen jahar Neja ta tabbatar da mutuwar wasu jami’anta guda biyu a hannun wasu gungun yan bindiga da suka kai musu farmaki yayin da suke bakin aiki a kan iyakar jahar Neja da jahar Kwara.
Wasu mutane da ake zargin 'yan bangar siyasa ne, sun je garin Gwadangaji dake jihar Kebbi da misalin karfe 2 na dare, suka yi awon gaba da mawaki Bello Bala Aljannare daga gidansa...
Labarai
Samu kari