Saudiyya ta kafa sabon ƙawancen ƙasashe domin kare hanyoyin jiragen ruwa daga hare-haren Houthi, yayin da Najeriya ke cikin ƙasashen da suka goyi bayan shirin.
Saudiyya ta kafa sabon ƙawancen ƙasashe domin kare hanyoyin jiragen ruwa daga hare-haren Houthi, yayin da Najeriya ke cikin ƙasashen da suka goyi bayan shirin.
Mutuwar Emmanuel Abiodun Adewale Alogbo, shugaban cocin Cherubim and Seraphim Movement na duniya baki ɗaya, ta jawo saƙonnin ta'aziyya daga al'ummar Kiristoci.
Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, ne ya sanar da hakan a cikin sanarwa da sakataren ma'aikatar harkokin cikin gida, Barista Georgina Ehuriah, ya fitar ranar Alhamis, 19 ga watan Disamba. Da yake taya 'yan Najer
Itacen dogon yaro ko kuma dalbejiya ya kasance ice mai matukar amfani ko a al’adar bahaushe. Ana kiran itacen da ‘Neem tree’ a turance. Tana da daci amma tana da matukar amfani a jikin dan Adam...
Wata mata ta shiga tsananin mamaki a rayuwarta bayan da ta gano cewa mijinta ya auri aminiyarta ta shekaru 25. Wata ma’abociyar amfani da kafar sada zumuntar Facebook mai suna Christine Aluyi, wacce ta san duk matan fiye da...
A ranar 10 ga watan Disamba ne jaruma Rahama Sadau ta yi bikin zagayowar ranar haihuwarta. A hakan ne kuma ta bude sabon katafaren gidan cin abinci, wajen kwalliya, wajen gyaran jiki, wajen gyaran kai da kuma wajen shan Shisha...
Ma'aikatar kiwon lafiyan tarayya za ta kashe milyan arba'in wajen siyan keken a daidaita sahu na daukan marasa lafiyan gaggawa ga wani asibiti a jihar Benue.
Wata babbar kotun Abuja dake zamanta a garin Zuba ya yanke hukuncin bulala goma sha biyu ga wani mutumi mai suna Yakubu Nasiru da aka kama da satar burodi, kwai da man bota.
Wata mata ta rasa ranta wajen haihuwa bayan da fasto ya sanar da su cewa haramun ne yin tiyata don cire da. Kamar yadda wani ma’abocin amfani da kafar sada zumuntar zamani ya sanar, mijin marigayiyar abokinsa ne kuma likita ya san
Mai magana da yawun shugaban kasa Muhammadu Buhari, Femi Adesina, ya ce da maigidansa ya dade a mulkin soja da yayi a 1983, da Najeriya ta fi haka cigaba.
Wani rahoto da ya fito da dumi duminsa ya tabbatar da mutuwar Sanata mai wakiltar mazabar Imo ta Arewa a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Benjamin Uwajumogu.
Labarai
Samu kari