Mutuwar Emmanuel Abiodun Adewale Alogbo, shugaban cocin Cherubim and Seraphim Movement na duniya baki ɗaya, ta jawo saƙonnin ta'aziyya daga al'ummar Kiristoci.
Mutuwar Emmanuel Abiodun Adewale Alogbo, shugaban cocin Cherubim and Seraphim Movement na duniya baki ɗaya, ta jawo saƙonnin ta'aziyya daga al'ummar Kiristoci.
A jiya ne jam’iyyar PDP ta kalubalanci Shugaban kasa Buhari ya wallafa abin da ya ke kashewa ta bakin Sakataren yada labarai na kasa, Kola Ologbondiyan.
Hadaddiyar kungiyar kabilar Inyamuran Najeriya ta nanata manufarta na ganin yankin kabilar Ibo, kudu masu gabashin Najeriya ta fitar da shugaban kasa a zaben shekarar 2023, kamar yadda shugabanta, Nnia Nwodo ya bayyana.
Rundunar Yansandan Najeriya reshen jahar Ebonyi ta sanar da kama wani Uba, Chinasa Ogbaga daya kashe yaransa guda biyu tare da ji ma daya mummunan rauni a kauyen Okpuitumo na karamar hukumar Abakalikin jahar Ebonyi.
Shugaban marasa rinjaye na Majalisar Dattawa, Sanata Eyinnaya Abaribe, a ranar Talata ya yi kira ga fadar shugaban kasa ta karasa abinda ta fara ta sako Sheikh Ibrahmm El-Zakzaky da sauran wadanda ke halin da ya ke ciki kamar tsoh
Jami'an 'yan sandan kasa da kasa sun kama kwamishinan al'adu da bude ido na jihar Edo, Osaze Osemwingie-Ero a kan zaginsa da ake da badakalar wasu makuden kudade. Amma kuma gwamnatin jihar Edo din ta tsame kanta daga komai da ya s
Rahotanni sun kawo cewa rundunar sojin Najeriya za ta fara janye jami’anta daga yankin arewa maso gabas daga shekarar da za a shiga. Babban hafsan sojin ruwa, Rear Admiral Ibok Ekwe-Ibas ne ya bayyana hakan.
Attajirin dan kasuwan Afirka kuma shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote ya ce cinkoson da ke hanyar tashan jirgin ruwa na Apapa ya janyo wa kamfaninsa asarar kudin shiga da ya kimanin Naira biliyan 25 a tsakanin sheka
An sake kwatawa, wasu gungun miyagu yan bindiga sun kaddamar da wani hari a karamar hukumar Jibia ta jahar Katsina, inda suka halaka mutum daya, tare da yin awon gaba da wata Mata da Danta daya.
Gungun miyagu yan bindiga sun kaddamar da hari a kan wani babban Alkalin kotun shari’ar Musulunci na jahar Kogi, Bala Muhammed, inda suka bude masa wuta, sa’annan suka yi awon gaba da direbansa.
Labarai
Samu kari