Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
Fadar Shugaban kasa ta fada ma kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) cewa siyasantar da addini bai da gurin zama a Najeriya kamar yadda kundin tsarin mulkin kasar ta haramta.
Rahotanni sun kawo cewa yan bindiga sun yi garkuwa da wani dan jam’iyyar All Progressives Congress (APC), James Ajulo a jihar Ondo. Ajulo ya kasance shugaban jam’iyyar mai mulki a Akungba-Akoko a karamar hukumar Akoko ta kudu maso
Jaridar Solabase dake Kano ta rawaito cewa wani dan uwa ga marigayin mai suna Ibrahim Umar ya ce Malam Sagir Madaki ya mutu ne da yammacin ranar Talata a asibitin koyarwa na Aminu Kano bayan takaitacciyar rashin lafiya. An yi masa
Wata babbar kotun tarayya dake Legas ta umurci masu ruwa da tsaki a bangaren wutan lantarki su cigaba da amfani da farashin da aka kai har sai ta yanke hukunci kan lamarin yunkurin kara kudi.
Dakarun sojin, wadanda suka ce sun yi aiki a rundunar sojojin kasa da kasa a kasar Liberia a baya, sun bayyana cewa manyan sojoji a rundunar soji sun yi burus da halin da suke ciki saboda kwadayi da son rai. Sun kara da cewa hatta
Kungiyar kare hakkin musulmai (MURIC) sun caccaki gwamnan jihar Ondo, Oluwarotimi Odunayo Akeredalu a kan zarginsa da ake da kokarin korar musulmai daga jihar. Wata zanga-zangar lumana da musulman suka yi ta tashi bayan da jami’an
Daya daga cikin wasiyyar karshe da manzon Allah (SAW) ya yi shine haramta wariyar launin fata da asabiyyanci inda yace: Dukkanmu daga Annabi Adam muke, kuma Annabi Adam daga tabo aka halliceshi.
Wasu mutane sun yi awon gaba da makudan kudin albashin matasan S-Power a ofishin sakataren gwamnatin jihar Katsina, Mustapha Inuwa, The Guaridan ta ruwaito.
Rahotanni sun kawo cewa an kashe wani matashin mutum mai suna Amajuru Ahamefule a ranar Litinin a karamar hukumar Isu da ke jihar Imo. An harbi Ahmefule har lahira a lokacin wani rikici tsakanin magoya bayan jam’iyyar All Progress
Labarai
Samu kari