A labarin nan, za a ji cewa tsohon babban kwamishinan Najeriya a Birtaniya, Alhaji Abubakar Alhaji ya koma ga Mahaliccinsa yayin da ya ke karban magani a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon babban kwamishinan Najeriya a Birtaniya, Alhaji Abubakar Alhaji ya koma ga Mahaliccinsa yayin da ya ke karban magani a Abuja.
Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
Mazauna babban birnin Fuyu na China sun sha matukar mamaki da al'ajabin abinda ya faru a makon nan. Kamar yadda aka saba dai, rana daya ce ke fitowa sannan ta fadi, amma ba hakan bane ya faru a makon. Rana uku ne suka bayyana...
Ga maza masu tarin yawa a Najeriya, akwai matukar wuya a ga sun tunkari mace ma'aikaciya a rundunar sojin Najeriya da maganar soyayya. Komai kyan mace kuwa da sakin fuskarta, in har soja ce, akwai yuwuwar masu neman aurenta...
A ranar Talata ne rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa zargin da gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, zai iya sakarwa sojojin guiwa a kan aiyukan da suke yi a babban hanyar Maiduguri zuwa Damaturu.
Mutum daya kacal ne ya mutu sakamakon hatsarin da aka samu daga cunkoson ababen hawa da aka yi a Oslo a 2019, kamar yadda jami’ai suka bayyana. Wannan ne karo na farko da ba a samu mutuwar yara masu kananan shekaru ba a cunkoson..
Da alamu Iran ta cika alkawarin da ta yi, ta kai wa Dakarun Amurka hari. Tuni dai shugaba Donald Trump ya yi magana cikin tsakar dare bayan harin.
Mukaddashin shugaban hukumar yaki da rashawa da yi ma tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, Malam Ibrahim Magu ya bayyana cewa zasu dauki sabin tsauraran matakai a kan barayin dukiyar jama’a, musamman barayin mai a yankin Neja D
Dakarun rundunar Yansandan Najeriya sun ceto wani karamin yaro dan shekara 6, wanda Dan kwamishinan ruwa na jahar Bayelsa ne, Mista Nengi Talbot Tubonah, bayan kwashe makonni uku a hannun yan bindiga.
Shugaba Buhari ya yi alkawarin yi wa kowa adalci, wannan ya sa wani Gwamnan Kudu ya yabawa Buhari bayan ya kaddamar da wani aiki domin maganin cinyewar kasa.
A ranar Asabar ne Trump ya wallafa a shafinsa na Twitter cewa Amurka ta gano wuraren 52 a Iran ciki har da wurare da ke da matukar muhimmanci ga al'addun Iran da za ta kai hari muddin Iran ta kai hari a Amurka ko wuraren da Amurka
Labarai
Samu kari