Kungiyar Take It Back ta shirya zanga-zangar kasa baki ɗaya ranar 5 ga Agusta, tana zargin gwamnatin Tinubu da gazawa kan tsaro, tsadar rayuwa da tauye 'yanci.
Kungiyar Take It Back ta shirya zanga-zangar kasa baki ɗaya ranar 5 ga Agusta, tana zargin gwamnatin Tinubu da gazawa kan tsaro, tsadar rayuwa da tauye 'yanci.
Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
Wani sojan kassar Amurka mai mukamin Laftanal kanal ya koma addinin Musulunci bayan tafka wata muhawara da wani abokin aikinsa soja musulmi a bainar jama'a. Sojan mai suna Micheal Barnes an haife shi, kuma ya tashi, a cikin dangi
Akalla sama da mambobin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) 30,000 ne suka sauya sheka zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Zamfara.
A kalla mutane 20 ne rahotanni suka bayyana cewa sun rasa ransu a wani hatsarin mota da ya faru a Kano ranar Laraba. Jaridar The Nation ta rawaito cewa shaidar gani da ido ya sanar da ita cewa hatsarin ya afku ne a kauyen Tsaida d
Shugaban jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na Kogi ta yamma, Mista Taiwo Kola-Ojo ya mutu. Ojo ya yanke jiki ya fadi sannan ya mutu a yammacin ranar Talata, 7 ga watan Janairu yayinda ya ke buga wasan Kwallo na tennis.
Rahotanni sun nuna cewa farashin danyen mai ya yi tashin gwauron zabi bayan da wasu makamai masu linzami suka fadawa wasu sansanonin sojin Amurka biyu da ke kasar Iraki.
Rahotanni sun kawo cewa Allah ya yiwa zababben shugaban kwamitin rikon kwarya a yankin karamar hukumar Ipokia da ke jihar Ogun, Saibu Adeosun Mulero rasuwa. Ya rasu ne yan sa’o’i kadan kafin majalisar dokokin jihar ta tantance shi
Shugaba Buhari ya shiga cikin rikicin Gwamnan Kwara da Saraki a Kwara. Buhari ya tsoma kansa a rigimar AbdulRazaq da Saraki bayan ruguza gidan Olusola Saraki.
Manyan kamfanonin jiragen duniya a ranar Laraba sun bayyana cewa sun gudun sararin samaniyar Iraqi da Iran domin gudun kada a samu matsala musamman yanzu da Iran ta fara harba rokoki.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta c eta shirya tsaf don gudanar da zabuka 28 da suka yi saura a fadin jihohi 11 na tarayya. Shugaban INEC, Farfesa Mahmoud Yakubu ya bayyana hakan yayinda ya ke jawabi ga manema labarai.
Labarai
Samu kari