Binciken Majalisar Wakilai ya gano sabbin bayanai kan PFIPC, yayin da shugaban ma’aikatan gwamnati ya amince da gazawar tantance takardu kafin amincewa.
Binciken Majalisar Wakilai ya gano sabbin bayanai kan PFIPC, yayin da shugaban ma’aikatan gwamnati ya amince da gazawar tantance takardu kafin amincewa.
Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
Wasu yan bindiga a ranar Laraba sun kai hari makarantar katolika dake garin Kakau, hanyar Abuja zuwa Kaduna kuma sun yi awon gaba da dalibai hudu.
Rundunar Yansandan Najeriya reshen jahar Filato ta sanar da kisan wasu mutane 12 da ake zargin miyagun yan bindiga makiyaya ne suka halakasu a kauyen Kulben dake lardin Kombun cikin karamar hukumar Mangu na jahar.
Wata kotun majistare dake Osogbo ta yankewa wata mata mai suna Sadiat Jimoh hukuncin watanni 6 a gidan gyaran hali. Matar mai shekaru 30 a duniya ta samu wannan hukuncin ne bayan da aka kamata da laifin satar akuya mai kimanin...
Dazu nan Alkalin kotun tarayya ya daure Shugaban NCAN, Otunba Runsewe. Wasa da kuliya ce ta sa za a garkame babban Jami’in gwamnatin tarayyar.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shiga wata ganawar sirri da shuwagabannin kungiyar Malaman jami’a, watau ASUU, inda ake sa ran tattaunawarsu za ta tattara ne game da batun sabon tsarin biyan albashi na bai daya, watau IPPIS.
Bidiyon wani jami’in dan sanda na nan yana yawo yanzu haka a kafofin watsa labarai. An zargi jami’in da neman a bashi cin hanci daga hannun Wani mutum.
Wani rahoto daga cibiyar bincike ta Pew Research Centre ya nuna cewa mutanen kasashen Kenya da Najeriya na sahun gaba wajen kauna da aminta da lamuran Shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Shugaban kwamitin majalisar dattawa kan rundunar soji, Ali Ndume, ya ce matsalar ta’addanci zai ci gaba a arewa maso gabas saboda rashin isassun kayayyaki da sojoji.
Sanannen abu ne idan aka ce masana'antar Kannywood waje ne mai dumbin mutane da ke aiki, musamman a Arewacin Najeriya. A shekaru kadan da suka wuce, masana'antar ta shiga matsanancin hali, inda har wasu ke zargin zata durkushe...
Labarai
Samu kari