Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana makomar El-Zakzaky
Breaking
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana makomar El-Zakzaky
daga  Aminu Ibrahim

Kwamishinar shari'a ta jihar Kaduna, Jastis Aisha Dikko, tace makomar shugaban kungiyar musulmai mabiya akidar shi'a, Malam Ibrahim El-Zakzaky ta dogara ne a hannun kotu. Kwamishinar ta sanar da hakan a ne wata takarda da ta fitar

EFCC ta gaggauta sakin Shehu Sani - SERAP
Breaking
EFCC ta gaggauta sakin Shehu Sani - SERAP
daga  Aminu Ibrahim

Kungiyar kula da tattalin arziki ta SERAP a ranar Alhamis tayi kira ga hukumar yaki da rashawa ta EFCC a kan ta hanzarta sakin Shehu Sani, kamar yadda jaridar Daily Nigerian ta ruwaito. Idan zamu tuna, Sani, wanda ya wakilci jihar