Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
‘Yan sandan Osun sun kama Sakataren Gwamnatin Jihar, Teslim Igbalaye, da wasu mutum biyar bayan samame a gidansa, inda aka gano ₦4.8m da wasu kayayyaki.
Sanata Shehu Sani ya yi magana a karon farko tun bayana kama shi da hukumar EFCC ta yi a kan zarginsa da damfarar wani hamshakin dan kasuwa a garin Kaduna, Alhaji Sani Dauda ASD Motors $24,000.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a jiya Alhamis, 9 ga watan Janairu, ya fada ma mambobin kungiyar malaman jami’a (ASUU) da su bayar da hadin kai a manufar yaki da rashawar gwamnati ta hanyar amincewa da tsarin IPPIS.
Akalla jami’ai guda 20 da hukumar man fetir ta kasa, NNPC, ta dauka aikin kare mata bututun man ta ne suka shiga hannu sakamakon kama su da aka yi da laifin fasa bututun mai tare da haka rijiyoyin man fetir guda 310.
Rahotanni sun kawo cewa yan ta’addan Boko Haram sun kashe wasu sojiji uku sannan suka jikkata wasu takwas a Monguno, jihar Borno a ranar Talata.
An gano shi yana lalata da karya bayan wasu makwabta sun lura cewa wari yana fitowa daga tsohon gidan da kakansa ta bar masa. "Shi da kansa, ya amsa cewa ya yi lalata da karyar na kwanaki kafin daga bisani ya sheke ta ta mutu. An
Alkalin ya bayar da umurnin a cigaba da ajiye a gidan gyaran halin har zuwa lokacin da 'ya canja halinsa na rashin mutunta umurnin kotu". An bayar da umurnin saka Runsewa a gidan yari ne a ranar Alhamis bayan ya ki biyaya ga umurn
Toke Mokinwa ba bakuwa bace a kafafen sada zumuntar zamani. Toke ta jawo cece-kuce ne a kafar sada zumuntar zamani ta tuwita saboda ra'ayinta da ta bayyana a kan mazan da ke cin amanar matansu.
Ke duniya, ina za ki da mu ne? wata kotun majistri dake zamanta a garin Abakaliki na jahar Ebonyi ta bada umarnin garkame wani matashi dan shekara 37, Chibueze Iduma a kan tuhumarsa da ake da kashe mahaifinsa.
Mayakan kungiyar ta’addanci na Boko Haram sun kira ma kansu ruwa yayin da suka yi gangami suka kai samame zuwa sansanin rundunar Sojin kasar Nijar, amma sai reshe ya juye da mujiya, inda Sojojin Nijar suka karkashe su, kisan kiyas
Labarai
Samu kari