DSS ta gurfanar da mutum biyar da ake zargin mambobin Ansaru ne kan sace ɗalibai da malamai a Oyo da kashe mutum biyu, yayin da kotu ta ce a tsare su.
DSS ta gurfanar da mutum biyar da ake zargin mambobin Ansaru ne kan sace ɗalibai da malamai a Oyo da kashe mutum biyu, yayin da kotu ta ce a tsare su.
Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
Wannan lokacin na daya daga cikin lokutan jarabawa da tsohon gwamnan jihar Oyo, Dr. Victor Olunloyo yake fuskanta. An gano cewa tsohon gwamnan jihar Oyo din na kwance a gidansa dake Ibadan inda yake fama da shanyewar barin jiki. K
Jagoran tafiyar Tinubu-Not-Negotiable 2023, Mutiu Okuola, ya yi karin haske game da shirye-shiryen zabe mai zuwa inda su ke kokarin ganin Bola Tinubu ya yi mulki.
Kwankwaso ya Hallaci Daurin Auren Bilkisu Kabiru Dauda, Yau Asabar A Unguwar Kongo Dake Zaria. Allah Ubangiji Yasa Albarka A Cikin Wannan Auren Ameen.
A kan samu matsala a bangaren sanya kaya na manyan mutane amma wannan zai iya zama na daban ne. Ganin bayyanar shugaban kasa a taron manyan jami'an gwamnati da takalmi mai matukar kura ba zai yiwa 'yan kasa dadi ba. Hakazalika mas
Tana cikin rukunin 'C' na matasa 'yan bautar kasa dake aiki a makarantar sakandiren 'yammata dake garin Ibagwa-Aka a yankin karamar hukumar Igbo-Eze ta kudu a jihar Akwa Ibom. Rahotanni sun bayyana cewa ta kashe kanta ne ranar Jum
Fadar shugaban kasa ta ce matar shugaban kasa da ‘ya’yansa suna iya amfani da jirgin saman fadar shugaban kasar idan bukatar hakan ta taso. Babban mai bada shawara ta musamman ga shugaban kasa Muhammadu Buhari a kan yada labarai,
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum a ranar Juma’a ya bayar da motoci 70 ga rundunar sojin Najeriya tare da wasu hukumomin tsaro don taimakawa aiyukansu a jihar. A taron da aka yi a Maiduguri, Zulum ya mika ababen hawan ga...
Rundunar sojojin Najeriya ta ce dakarun ta sun kai sumame mafakar 'yan ta'adda kuma sun ceto mutane biyar ciki har da dattijo mai shekaru 80, mata uku da karamin yaro a jihar Borno a cikin 'yan kwanakin da suka gabata. Jami'in yad
'Yan bindiga sun yi garkuwa da matar Haruna Dangyatun, dan majalisa jihar Jigawa mai wakiltar mazabar Miga. Abdu Jinjiri, kakakin rundunar 'yan sandan jihar, ya ce 'yan bindiga uku ne suka yi awon gaba da Zahra'u haruna a ranar As
Labarai
Samu kari