Labarai

Labarai Zafafan Labaran

'Yan bindiga sun kashe sojan saman Najeriya a Kaduna
'Yan bindiga sun kashe sojan saman Najeriya a Kaduna
daga  Aminu Ibrahim

Yan bindiga sun kai wa wani sojan saman Najeriya (NAF) hari a Unguwan Yako a hanyar Birnin Gwari da ke jihar Kaduna.Sojan mai suna Mukhtar Ibrahim ya mutu sakamakon raunin da 'yan bindigan suka masa yayin harin.