Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa ya yi gargadi game da rikicin Masarautar Kano ya kuma cemutum 1 kadai ake jin maganar sa a Arewa da zai iya gyara matsalar.
Ahmed Sani Yarima Bakura zai fito neman kujerar shugaban kasa a zaben 2023. Sanatan ya ce da shi za a buga a 2023. Yariman-Bakura ya taba fitowa takarar shugaban kasa a ANPP.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, na jam'iyyar APC da abokin hamayyarsa, Abba Kabir Yusuf, sun bayyana yadda kyautata zaton samun nasara a kotun kolin da za'a zauna gobe Litinin, 13 ga watan Junairu, 2020.
'Yan bindiga a jihar katsina sun sako jami'an kwastam biyu wadanda sukayi garkuwa dasu a ranar Laraba. An sako su ne a sa'o'in farko na ranar Lahadi zuwa hedkwatar ta 17 ta rundunar sojin Najeriya.
Wike ya bayyana hakan ne ranar Lahadi yayin da ya halarci Coci domin bikin ranar tunawa da gudunmawar mazan jiya. A cewar gwamnan, 'yan Najeriya ba zasu karrama dakarun sojojin da ake hada baki da su domin tafka magudin zabe ba.
An kai mumunan harin rokoki sansanin sojin Balad da Sojin Amurka ke zaune a birnin Baghdada dake kasar Iraqi, jami'an tsaro sun tabbatar.
Za ku ji inda Aliko Dangote ya zama wanda ya fi kowa kudi a Afrika watau Dangote ya silar da ta sa ya yi kudi a Duniya duk da bai gaji wata dukiya wajen Mahaifi sa ba.
A kwanan nan ne wannan mutumin wanda aka cafke da layin wayar ‘Diyar Shugaban kasa ya yi magana a cewarsa, ‘Dan kwadago ne shi ba Manomi ba.
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta daskarar da asusun bankin Shehu Sani, tsohon sanata mai wakiltar jihar Kaduna ta tsakiya, hadiminsa ya zargi hakan. A wata takarda da babban mai bada shawara na musamman ga Sani, SuleimanAhmed, y
Labarai
Samu kari