Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
Shafin babban fasto TB Joshua na kafar sada zumuntar Facebook ya wallafa wani labari mai matukar bada tausayi. Kamar yadda aka wallafa, wani mutum ne ya bace na shekaru goma sha biyu amma da taimakon 'ruwan waraka' aka gano shi...
Jiya Shugaba Buhari ya gana da Gwamnan Kwara bayan ruguza gidan su Saraki. Gwamnan Jihar Kwara da Buhari sun hadu ne a fadar shugaban kasa.
Hoton Gimbiya Khadija Lamido Sanusi, daya daga cikin 'ya'yan Sarkin Kano, Sanusi Lamido II, tana tana gaisawa tare da yin hannu da mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo yayin da mahaifinta ke gabatar da ita ga mataimakin
An gano cewar 'yan bindigan sun kutsa ne har cikin uwar ɗakan Yamma misalin ƙarfe 3 na dare kuma suka yi awon gaba da shi kamar yadda LIB ya ruwaito. A cewar wani abokinsa, Auwal Mustapha Iman, har yanzu masu garkuwa da mutanen ba
Al'amarin auratayya a wannan zamani sai dai fatan dace na alkhairi. Kasancewar aure ibada ce, dole akwai kalubale kala-kala da ma'aurata kan fuskanta...
Afam Osigwe, Lauyan Abdul Rashid Maina, tsohon shugaban kwamitin tsaftace harkan fansho ya bayyana cewa Maina fa ba zai iya cika sharrudan belin da babban kotun tarayya dake Abuja ta kakaba mai ba.
Mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II ya yi maraba da ziyarar aiki na yini daya da mataimakin shugabankasa Farfesa Yemi Osinbajo ya kai jahar Kano a ranar Litinin, 13 ga watan Janairu.
Kungiyar gwamnonin Arewacin Najeriya sun jajanta tare taya babban shehin Malamin darikar Tijjaniyyah, Sheikh Dahiru Bauchi alhinin rashin matarsa, Sayyada Aisha Dahiru Usman.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da kafa wasu kwamitoci guda biyu da zasu sanya idanu wajen gudanar da aikin samar da wutar Mamabilla na Megawatta 3050 a jahar Taraba, yankin Arewa ta tsakiya.
Labarai
Samu kari