Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
Da yake magana amadadin iyayen yaran da aka dauki nauyinsu, Alhaji Yakubu Adamu, ya jinjina wa Gwamna tare da yaba wa namijin kokarin da ya yi wajen kafa sabon tarihi a jihar Gombe. "Bani da wata alaka da Dakta Jamilu Isyaku Gwamn
Yusaku Maezawa wanda ya rabu da Sahibarsa kwanan nan ya na cigiyar Budurwa. Wannan kasurgumin Tazurun Attajiri ya shiga neman Budurwa domin debe takaici.
Mataimakin Shugaban kasa Yemi Osinbajo, zai kaddamar da wasu manyan hanyoyi da Gwamna Abullahi Ganduje na jihar Kano ya yi aikinsu a ranar Litinin.
A yau Litinin, 13 ga watan Junairu, 2020, shugaba Muhammadu Buhari ya rattaba hannu kan dokar kudi. Za ku tuna cewa shugaba Buhari ya aika dokar majalisar dokokin tarayya a shekarar 2019 a ranar da ya gabatar da kasafin kudin 2020
Rahotanni sun kawo cewa mutane biyu sun mutu a wani karo tsakanin makiyaya da manoma a Sobe, karamar hukumar Owan ta yamma da ke jihar Edo.
Rahotanni sun kawo cewa wasu jami’an hukumar kwastam na Najeriya su biyu da aka yi garkuwa dasu sun kubuta daga hannun masu garkuwan bayan kwanaki hudu da sace su.
Tunde Gbadomosi ta ce a raba Najeriya kawai idan Arewa ta nemi ta cigaba da mulki a 2023. A ganinsa a mulkin Najeriya, ba a yi wa Ibo adalci.
Babban alkalin Najeriya, Jastis Tanko Muhammaad ya fice daga zauren kotu babu shiri sakamakon hargitsi da hayaniya da ta cika babban zauren kotun koli. Jastis Muhammad, wanda zai jagoranci shari'ar daukaka kara ta gwamnoni bakwai,
Wani bincike da kwamitin gwamnatin jihar Kano kan yaran da basa zuwa makaranta ya nuna cewa yawan yaran da ke zuwa makaranta ya karu a jihar, inda hakan ya rage adadin da aka samu a 2015 daga 1,306,106 zuwa 410,873.
Labarai
Samu kari