Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Sunaye: An rantsar da alƙalan kotun Shari'a 3 a Abuja
Breaking
Sunaye: An rantsar da alƙalan kotun Shari'a 3 a Abuja
daga  Aminu Ibrahim

Babban alkalin tarayya, Sihaq Bello, ya rantsar da sabbin alkalai uku na kotun daukaka karar shari'a. Bello, wanda shine shugaban kwamitin shari'a na tarayya, yayi kira ga sabbin alkalan da su tabbatar da adalci ba tare da tsoro b

Kurunkus: Kotun koli ta kwace kujerar gwamnan Imo, ta damka wa APC
Breaking
Kurunkus: Kotun koli ta kwace kujerar gwamnan Imo, ta damka wa APC
daga  Mudathir Ishaq

Kotun koli ta kwace kujerar gwamnan Imo, Emeka Ihedioha, dan jam'iyyar PDP tare da tabbatar da Hope Uzodinma, dan jam'iyyar APC a matsayin halastaccen zababben gwamnan jihar. Kotun, mai alkalai bakwai a karkashin jagorancin alkali

Kishi: Matashi ya kone budurwarsa kurmus bisa zargin cin amana
Breaking
Kishi: Matashi ya kone budurwarsa kurmus bisa zargin cin amana
daga  Mudathir Ishaq

Kafin hakan, dan sanda mai gabatar da kara, Insifekta Jimah Iseghed, ya fada wa kotun cewa wanda ake zargin ya aikata laifin ne da misalin karfe 10:00 na safiyar ranar 7 ga watan Disamba, 2019, a garin Iba. Ya shaida wa kotun cewa