Majalisar Wakilai ta Najeriya ta gano cewa an yi amfani da wata wasiƙar fadar shugaban ƙasa ta bogi wajen samun amincewar gwamnati ga wata “hukumar bogi” ta PFIPC.
Majalisar Wakilai ta Najeriya ta gano cewa an yi amfani da wata wasiƙar fadar shugaban ƙasa ta bogi wajen samun amincewar gwamnati ga wata “hukumar bogi” ta PFIPC.
Rundunar 'yan sandan Osun ta ayyana mutum biyar da ake nema ruwa a jallo kan rikicin siyasa, yayin da 'yan takarar AP suka zargi jami'an tsaro da tsangwama.
asu fusatattun matasa sun kai hari Rugar makiyaya a karam,ar hukumar Bokkos, inda suka cinna wa gidaje 23 da wani masallaci wuta a yankin.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana kaduwarsa game da hauhawa tare da karuwar matsalolin tsaro a duk fadin kasar nan, duk kuwa da irin matakan da gwamnatinsa take dauka.
Tsohon shugaban kwamitin wucin gadi da majalisar wakilai ta kafa domin binciken biyan tallafin man fetur a 2012, Farouk Lawan, ya sanar da babbar kotun Abuja cewa shaidarsa na farko ya mutu ranar Lahadi bayan kamuwa da zazzabin La
Wani Baturen Italiya ya auri Mutumiyar kasar Najeriya a Garin Legas. Dama an ce soyayya gamon jini. Idan ba haka ba ta ya ‘Yar Najeriya za ta amarce da Mutumin kasar Italiya?
Wani matashi mai karambani ya gamu da ajalinsa bayan ya hau saman wata falwayar wutar lantarki ya yi dare dare a karamar hukumar Auyota jahar Jigawa, kamar yadda rundunar Yansandan jahar suka tabbatar.
Shugaban Majalisar Dattawa watau Sanata Ahmad Ibrahim Lawan ya yarda akwai matsalar tsaro. Ahmad Lawan da Osinbajo sun koka da halin da ake ciki a Najeriya.
Gwamnan jihar Plateau kuma Shugaban gwamnonin Arewa, Simon Lalong a ranar Talata, 28 ga watan Janairu ya yi umurnin dukkanin shugabannin Fulani a kananan hukumomin Bokkos, Mangu, Riyom da Barkin Ladi da ke jihar.
Bayan ya kwashe shekaru masu yawa yana aiki a matsayin likita, wani mutum da aka bayyana cewa likitan bogi ne ya shiga hannun hukuma a jihar Kano. Hukumar kula da lafiya na jihar Kano (PHIMA) da ke karkashin ma'aikatan lafiya ta k
Fashola ya bayyana hakan ne ranar Talata a ganawarsa da direbobin manyan motoci yayin ziyarar aikin titunan da FG ke gina wa a jihar Neja. Ministan ya ce akwai bukatar direbobin su bar titunan tarayya, musamman wadanda ake aikin
Labarai
Samu kari