Majalisar Wakilai ta Najeriya ta gano cewa an yi amfani da wata wasiƙar fadar shugaban ƙasa ta bogi wajen samun amincewar gwamnati ga wata “hukumar bogi” ta PFIPC.
Majalisar Wakilai ta Najeriya ta gano cewa an yi amfani da wata wasiƙar fadar shugaban ƙasa ta bogi wajen samun amincewar gwamnati ga wata “hukumar bogi” ta PFIPC.
Rundunar 'yan sandan Osun ta ayyana mutum biyar da ake nema ruwa a jallo kan rikicin siyasa, yayin da 'yan takarar AP suka zargi jami'an tsaro da tsangwama.
Majalisar dattawa a ranar Talata, 28 ga watan Janairu, ta dawo zama bayan hutun makonni biyar. Yan majalisar sun dawo zama da ganawar sirri wanda ya shafe tsawon kimanin sa’a guda, sun yi zama na dan lokaci sannan suka dage zaman.
A cikin wata sanarwa data fito daga hedikwatar rundunar 'yan sandan Abuja, kwamishinan 'yan sanda, CP Bala Ciroma, ya bayar da umarnin a fara gudanar da bincike a kan sace matashin. Sanarwar mai dauke da sa hannun kakakin rundunar
Mummunan lamarin ya faru ne a ranar Juma'a a jihar Bauchi. Wani mutum mai bakin kishi wanda aka bayyana sunansa da Solomon ya soka wa budurwarsa mai suna Patience Zakarai wuaka saboda ta dau wayar wani a gabansa.
Gwamnatin jihar Zamfara ta sanar da dakatar da wasu sarakunan gargajiya guda biyu a jihar. Sanarwar ta fito ne daga ma’aikatar harkokin kananan hukumomi da masarautun jihar, kuma sanarwar ta bayyana cewa tuni dakatarwar ta fara ai
Wani bidiyon wasu mata da aka yi fim din batsa da su a jihar Filato ya jawo cece-kuce a kafafen sadarwar zamani a makon da ya gabata. Jaridar Daily Trust ta ruwaito ce bidiyon na kunshe ne da wasu mata tsirara suna lalata da wani
Shugaban hafsan soji, Laftanal Janar Tukur Buratai a ranar Talata, 28 ga watan Janairu, ya sake bude babban hanyar Maiduguri-Damboa bayan rundunar soji ta rufe shi saboda rashin tsaro.
Mzee Kibor yana shiga kanun labarai ne a lokuta daban-daban a kan matsalolin da suka shafi sakin aure. sau da yawa matsalar shi ita ce matan shi na hana shi kwanciya da su wanda ya ce hakkin shi ne yake bukata.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma sanata mai ci, Ibrahim Shekarau ya yi martani a kan rikicin da ke tsakanin masarauta da gwamnatin jihar Kano. Ya ce yana iya bakin kokarinsa ta karkashin kasa don ganin an samu jituwa tsakanin su.
Shugaban hukumar da ke kula da ababen hawa na jam’iyyar jahar Kano, Dakta Baffa Babba Dan Agundi, ya bayyana cewa ya jima da biya wa motocinsa guda biyu masu dauke da hotunan Gwamna Abdullahi Ganduje da kuma hoton jam’iyyarsa ta A
Labarai
Samu kari