Majalisar Wakilai ta Najeriya ta gano cewa an yi amfani da wata wasiƙar fadar shugaban ƙasa ta bogi wajen samun amincewar gwamnati ga wata “hukumar bogi” ta PFIPC.
Majalisar Wakilai ta Najeriya ta gano cewa an yi amfani da wata wasiƙar fadar shugaban ƙasa ta bogi wajen samun amincewar gwamnati ga wata “hukumar bogi” ta PFIPC.
Rundunar 'yan sandan Osun ta ayyana mutum biyar da ake nema ruwa a jallo kan rikicin siyasa, yayin da 'yan takarar AP suka zargi jami'an tsaro da tsangwama.
Ashe karin VAT ba zai wani taba Talakan Najeriya ba inji Sanatocin kasar. Karin harajin VAT na 2.5% bai shafi kayan da mafi yawan ‘Yan Najeriya su ke saye ba.
CBN ta fadawa Buhari cewa Aron kudin Gwamnati ya na yawa. Gwamnan CBN ya na ganin bashin kudin da ke kan wuyan gwamnatin Najeriya ya na ta kara tashi.
Hon. Abdulmumin Jibrin ya fara shirin tattaro kayan yaki domin shirya zabe mai zuwa. Amma ya ce ba zai je kotu ba bayan ya sha kashi a zaben Kano.
Da safiyar ranar Talata ne wani mutum a yankin Nkporo a jihar Abia ya harbe matar shi har lahira. Mahaifiyar yara shida: uku maza da uku mata ta rasa ranta ne bayan mai gidanta ya harbeta...
Shugaban hukumar gudanar da zaben kasa INEC na jihar Akwa Ibom ya fasa kwan yadda magabatansa suka bar yan siyasa na cin karnukansu ba babbaka a jihar tun bayan dawowa demokradiyya.
Gwamnatin jihar Legas ta gurfanar da wata mata mai suna Mrs Udeme mai shekaru 47 a kan zargin kisan kai da kuma tozarta gawa. Duk da matar ta musanta zargin da ake mata, dan sanda mai shigar da kara, Sunmonu Babatunde, ya sanar..
Rundunar Yansandan jahar Katsina ta sanar da kama wasu gungun miyagu yan bindiga guda biyar da suka shahara wajen satar mutane tare da garkuwa dasu domin neman kudin fansa a yankin karamar hukumar Safana.
Majalisa ta ce ba za ta binciki wani babban abun da ya faru lokacin Saraki ba. Sanata Akwashiki ya ce a Majalisa, babu ruwansu da duk abin da aka yi a 2018.
Wani sabon rahoto ya bayyana a yanar gizo wanda ya ce matan Najeriya sune kan gaba a nahiyar Afirka wajen hada abokan jima'i masu yawa. A hakan kuma matan Najeriya suka shiga cikin matan kasashe 15 na duniya da ke da wannan...
Labarai
Samu kari