Prophet Elijah Bamidele ya yi hasashe kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Malamin addinin ya bayyana cewa an nuna masa wanda zai hau kan mulki.
Prophet Elijah Bamidele ya yi hasashe kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Malamin addinin ya bayyana cewa an nuna masa wanda zai hau kan mulki.
Sababbin bayanai sun tona asirin shirin juyin mulki. Har da shirin farmakar Fadar Shugaban Kasa, filayen jirgi da sansanin sojoji da yadda za a raba mukamai.
Tsohon gwamnan jihar Anambra, kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa a karkashin babbar jam'iyyar adawa ta PDP, ya ce zama a Najeriya shine babban tashin hankalin da mutum zai tashi ya tsinci kanshi a ciki...
A ranar Juma'a ne labarin ya wanzu a kafafen yadda labarai cewa Shugaba Donald Trump na Amurka ya saka dokar hana masu zuwa ci rani a Amurka bizar shiga kasar. Dalilin da aka bayar shine Najeriya da wasu kasashe biyar da abin ya s
Wadanda su kayi garkuwa da ita sun kashe ta ne bayan iyalan ta sun gaza biyansu Naira miliyan 150 da suka nema na fansar ta da 'ya'yan ta biyu da suka sace. An sace su ne yayin da 'yan bindigan su kayi kutse a gi
Mamallakin Amazon kuma babban hamshakin mai kudin duniya, Jeff Bezos ya samu karuwar dala biliyan 13 a dukiyar shi a cikin mintoci 15 kacal. Lamarin da ya kara jaddada zaman shi mutumin da yafi kowa kudi a duniya, kamar yadda...
Shugaban karamar hukumar Tafawa Balewa na rikon kwarya, Barista Kefas Magaji wanda aka fi sani da “Peace catalyst” ya hada guiwa da shugabannin kungiyar ma’aikatan sufuri ta karamar hukumar wajen rage kudin mota daga Tafawa...
Ministan walwala da ci gaban kasa, Sadiya Umar Farouq ta ce masu aikin N-Power bai kamata su daga hankulansu ba don kuwa gwamnati na shirye-shriyen yadda zasu kammala aiyukansu. Faruq ta sanar da hakan ne a Abuja yayin da ta kai..
Sai dai bayan watanni 18 da bayar da shi belin, hukumar ta EFCC ta gaza gurfanar da shi a gaban kotu kan zargin da ta ke masa na samun wasu kudade masu yawa ta haramtattun hanyoyi. Okonkwo ya yi karar hukumar kan tsare shi ba bisa
Tsohon dan takarar shugabancin kasa karkashin jam'iyyar APC, Adamu Garba ya shiga cikin zantukan da ake yi a kan auren mace fiye da daya a Musulunci. Matashin ya bayyana cewa yana alfahari da auren mace fiye da daya kuma yana...
An aurar da Maimuna tana da shekaru 13 a duniya amma mijinta ya mutu bayan watanni biyar wanda ake zargin ta ka kisan shi. An kama ta bayan wannan harin da yayi sanadiyyar mutuwar mijinta amma an dakata har zuwa bayan shekaru biyu
Labarai
Samu kari