Sababbin bayanai sun tona asirin shirin juyin mulki. Har da shirin farmakar Fadar Shugaban Kasa, filayen jirgi da sansanin sojoji da yadda za a raba mukamai.
Sababbin bayanai sun tona asirin shirin juyin mulki. Har da shirin farmakar Fadar Shugaban Kasa, filayen jirgi da sansanin sojoji da yadda za a raba mukamai.
Kungiyar Boko Haram dake biyayya ga kungiyar ta’addanci ta duniya, ISIS, watau ISWAP ta kashe wasu zaratan dakarun Sojin Najeriya guda uku tare da kwace motocin yaki guda biyu a wani hari da suka kai ma Sojoji a ranar Juma’a.
Ofishin hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) da ke Orlu, jahar Imo ta kama da wuta a ranar Litinin, 3 ga watan Fabrairu. Lamarin ya fara ne da misalin karfe 6:00 na asuba.
Wata babbar kotu dake Jos a ranar Litinin ta yankewa wasu matasa biyu, Dayabu Ahmad 20, da Umar Aliyu, 21, hukuncin kisa ta hanyar rataya kan laifin fashi da makami.
Wasu yan achaba da matukan Keke Napep da akafi sani da 'a daidaita sahu' sun gudanar da zanga-zanga a unguwar Ijora ta jihar Legas ranar Litinin kan dokar hana aikin babur da Keke Napep a jihar.
Yawan alkalan kotun koli ya ragu daga 14 zuwa 13 bayan mai shari'a Amiru Sanusi yayi murabus a yau Litinin. Wannan cigaban ya biyo bayan koken da alkalin alkalai Jastis Tanko Muhammad yake yi ba cewa shi da abokan aikinsa sunyi ka
Akalla mutane 245 suka rasa rayukansu a watan farkon shekarar 2020, rahotannin kashe-kashe da aka tattara ya bayyana hakan. A cewar rahoton bincike da InterNations ta gudanar, Najeriya ce kasa mafi hadarin zama a duniya na uku bay
Rundunar sojin Najeriya ta karrama jami’ai da sojojin Operation Lafiya Dole su 37 sakamakon hakazakarsu wajen yaki da ta’addanci a yankin arewa maso gabashin kasar.
Dan majalisa mai wakiltan Borno ta Kudu a majalisar dokokin tarayya, Sanata Ali Ndume, ya koka kan halin da ake ciki a arewa maso gabas cewa abubuwa na kara tabarbarewa a kullu yaumin.
Maimata irin abinda akayi lokacin cutar SARS a 2003, gwamnatin jihar Wuhan a kasar Sin ta kaddamar da ginin asibitoci biyu Leishenshan da Huoshenshan a ranar 23 ga watan Junairu, 2020.
Labarai
Samu kari