Prophet Elijah Bamidele ya yi hasashe kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Malamin addinin ya bayyana cewa an nuna masa wanda zai hau kan mulki.
Prophet Elijah Bamidele ya yi hasashe kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Malamin addinin ya bayyana cewa an nuna masa wanda zai hau kan mulki.
Sababbin bayanai sun tona asirin shirin juyin mulki. Har da shirin farmakar Fadar Shugaban Kasa, filayen jirgi da sansanin sojoji da yadda za a raba mukamai.
Gwmanatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta shigar da karar kimanin manoma dubu 70 a jahar Kebbi da suka gagara biyan bashin tallafin kudin noma da gwamnatin ta basu wanda ya kai naira biliyan 17.
Malam ND: Ba kasafai ake ganin tsohuwar matar Jonathan, Dame Patience, da Aisha Buhari, uwargidan shugaban kasa, a zaune a karkashin rumfa guda daya ba. Hakan ba abin mamaki bane idan aka yi la'akari da banban siyasar da ke tsakan
So gamon jini inji bahaushe. Akwai matukar dadi da annashuwa idan soyayya ta kasance tsakanin masoya har karshen rayuwa. Kauna da kular da ke zama a zukatan masoya ba gama-gari bace kuma ba a bar dauka da wasa bace.
Mun tabo tarihi domin tuna baya na shugabannin kasar Najeriya da su ka tashi kudin litar man fetur. An faro wannan lissafi ne daga 1966 zuwa 2016.
A ranar Lahadi, hukumar yan sandan sun kawar da wani harin Bam da wani da kunar bakin wake ya kai cocin Living Faith Church, aka Winners Chapel dake Unguwar Sabon Tasha, jihar Kaduna.
Yayin turereniyar da ta barke a daidai lokacin da za a fara raba wani 'mai' mai tsarki, mambobin Cocin sun tattake 'yan uwansu marasa karfi da kananun yara da mata, lamarin da ya yi sanadiyyar mutuwar a kalla mutane 20 tare da rau
A cewar wani mai rajin kare hakkin dan Adam mai suna Lemmy Ughegbe, Jastis Halilu ya yi gaggawa ta yadda ya yanke hukunci ba tare da ya saurari sukar farko ba, anda hakan ke bayyana rashin inganci a kan hukuncin kotun. Masu tsaron
Mun kawo maku Kasashe 5 tare da Najeriya da su ka rasa damar zuwa Amurka su tare da kuma duk abin da gwamnatin Trump ta ke nufi da sa Najeriya takunkumin takardun biza.
Har yanzu dai kusan an yi shiru game da wadanda su ka kashe babban Malamin addini a Arewa. Tun a 2014 aka kashe Muhammad Auwal Adam Albanin Zariya.
Labarai
Samu kari