Takardun bincike sun bayyana yadda ake zargin wasu jami'an soja suka tsara shirin kifar da gwamnatin Tinubu, tare da raba ayyuka da tsara dabarun aiwatarwa.
Takardun bincike sun bayyana yadda ake zargin wasu jami'an soja suka tsara shirin kifar da gwamnatin Tinubu, tare da raba ayyuka da tsara dabarun aiwatarwa.
Gwamnatin kasar Amurka ta gargadi gwamnatin Najeriya game da kudaden da tsohon shugaban kasar Najeriya marigayi Janar Sani Abacha ya jibge a bankunan kasashen waje, inda tace Najeriya za ta biya kudaden idan har ta bari aka sake s
Shugaban karamar hukumar Nsukka, Honarabul Chinwe Ugwu da a baya ya ke raba wa mata baro ta fara rabon kayayakin gini da suka hada da cebur da kwanon daukan kankare a karamar hukumarta. Wani mai amfani da shafin Facebook, Chijinke
Mutumin da aka kama da bam a cikin coci da ke Sabon Tasha a karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna mai suna Nathaniel Samuel na da shekaru 30. Ya bayyana cewa bashi abun mai fashewa aka yi a yankin Sabo da ke jihar.
Gwamnan jahar Ondo, Rotimi Akeredolu ya yi kira ga gwamnatin tarayya a karkashin jagorancin shugaban kasa Muhammadu Buhari da ta kirkiro dokoki da zasu halasta ta’ammali da tabar wiwi a Najeriya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa babban burin kungiyar ta’addanci na Boko Haram shi ne kawo rarrabuwar kai a tsakanin yan Najeriya, tare da gwara kawunan yan kasa, don haka ya yi kira ga yan Najeriya su bari wannan b
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta kama wani mutum da take zargi da zama dan kungiyar asiri mai suna Sama'ila Musa. Mutumin mai shekaru 30 ya shiga hannu ne bayan an kama shi da laifin daurewa tare da bautar da matansa biyu na
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce kashi 90 na wadanda Boko Haram ke kashewa Musulmai ne sabanin rade-radin da wasu kungiyoyi ke cewa Kirista ake kashewa
Kasar Amurka da Tsibirin Jersey sun dawo wa Najeriya naira biliyan 112.05, wanda ya yi daidai da dala miliyan 308, wadanda tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Janar Sani Abacha ya sata.
Mahaifin Nathaniel Samuel, matashin da aka damke yana kokarin tayar da Bam a cocin Living Faith Church dake Kaduna, Mr Samuel Ezekiel, ya tabbatar da cewa 'dansa Kirista ne, ba Musulmi ba kamar yadda ake yadawa. Daily Trust
Labarai
Samu kari