Labarai

Labarai Zafafan Labaran

2023: INEC za ta kara adadin rumfunan zabe
Breaking
2023: INEC za ta kara adadin rumfunan zabe
daga  Aminu Ibrahim

Hukumar zabe mai zaman kanta ta INEC ta bayyana cewa za ta kara rumfunan zabe a fadin kasar nan kafin zuwan zaben shekarar 2023. Shugaban hukumar INEC sin, Mahmood Yakubu ne ya sanar da hakan a takardar da daraktan ilimantar da ma