Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rundunar 'yan sandan Bauchi ta kama wata mata da ake zargi da jefa kishiyarta mai juna biyu ruwan zafi, lamarin da ya yi sanadin rasuwar jaririn da ta haifa.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta INEC ta bayyana cewa za ta kara rumfunan zabe a fadin kasar nan kafin zuwan zaben shekarar 2023. Shugaban hukumar INEC sin, Mahmood Yakubu ne ya sanar da hakan a takardar da daraktan ilimantar da ma
A yayin tabbatar da aukuwar lamarin, kakakin rundunar 'yan sandan jihar Kano, DSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya ce hukumar sun samu labarin ne wajen karfe 9:30 na daren Laraba. Ya ce jami'an sun hanzarta zuwa wajen inda suka kwashes
Kamar yadda ya ce, barkewar cutar Coronavirus din a kasar China ta dame shi kuma yana tsoron cewa cutar za ta iya sauka a kasar Ghana. A don haka ne ya yanke shawarar kirkiro man warakan don yakar cutar. Ya ce za a shafa man a duk
Lauyan Abdulrasheed Maina, Afam Osigwe, ya bayyana cewa Sanatocin majalisar dattawa sun ki tsaya masa domin cikka sharrudan belin da kotu ta gindaya masa.
An sallami mutane 1,153 da suka kamu da cutar Coronavirus daga asibiti bayan an tabbatar da warkewansu a ranar Laraba, 5 ga watan Febrairu 2020, jami'an kiwon lafiyan kasar Sin sun laburta.
Da ya ke bayar da ba'asi kan yadda rikicinsu ya samo asali, Mista Araujo ya yi ikirarin cewa a watan Decemban 2019, sun fara tattauna yadda za su yi bikin Kirsimeti amma sai suka fara musayar kalamai a kan juna biyun da ta ke dauk
Hukumar gudanar da zaben kasa INEC ta zabi ranar 19 ga Satumba 2020 domin gudanar da zaben gwamnan jihar Edo kuma 10 ga Oktoba domin gudanar da zaben jihar Ondo.
Gwamnan jahar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya yi ma matashin nan da ya tako a kasa daga jahar Katsina zuwa jahar Kano domin murnar nasarar da ya samu a kotun koli, kabakin alheri, kamar yadda Legit.ng ta ruwaito.
Ana tsoron rasa rayukan mutane masu tarin yawa bayan fashi da makamin da aka yi wa wani banki a garin Ile Oluji da ke hedkwatar karamar hukumar Ile Oluji/Oke-Igbo ta jihar Ondo a ranar Alhamis. Kamar yaddsa jaridar The Punch ta ru
Labarai
Samu kari