Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
Shugaban sashin sadarwar na NSCIA, Ibrahim Aselemi ne ya bayyana hakan a cikin sakon martanin da ya aike wa The Punch misalin karfe 11 na daren ranar Talata. A jawabin da ya yi a ranar Talata din, Kukah ya cacaki Buhari yayin wa'a
Kimanin mutane 16 yan gida daya sun rigamu gidan gaskiya bayan yan bindiga sun bankawa musu wuta yayinda suka kai hari kauyen Bakali, dake Fatika, karamar hukumar Giwa ta jihar Kaduna.
Ministan Lafiya, Dakta Osagie Emmanuel Enahire, a ranar Laraba a jihar Kano ya tabbatar da cewa an gwada mutane uku da ake zargi da daukan cutar Coronavirus a Najeriya kuma an samu basu da cutar.
Mai Shari'a Ojukwu ta babban kotun tarayya da ke Abuja ta umarci gwamnatin Najeriya da ta niya Omoyele Sowore da Olawale Bakare dubu dari bibbiyu, kamar yadda jaridar Sahara Reporters ta ruwaito. Dukkansu biyun dai suna gurfane ne
Wani mutum mai matsakaicin shekaru da ya saci kaza ya hadu da ajalinshi. An zargi mutumin ne da satar kazar a titin Ekpo Edem da ke karamar hukumar Calabar ta Kudu a jihar Cross River. Jama’ar yankin ne suka fusata inda suka...
Wata budurwa wacce bata bayyana sunanta ba tayi kira ga kawarta wacce ta kira da Ada da ma ci amana. Ada dai ta kwanta da saurayin kawar ta ne, kamar yadda shafin Linda Ikeji ya ruwaito...
Sananne kuma mashahurin marubuci, Wole Soyinka da kuma Sanata Shehu Sani sun isa babbar kotun tarayya da ke Abuja don kallon shari'ar Omoyele Sowore, makirkirin juyin juya-hali. Soyinka ya isa kotun ne da karfe 8:50 na safiyar yau
Shugaban kwamitin majalisar dattawa kan harkokin sojoji, Sanata Ali Ndume, ya jadadda bukatar a gudanar da bincike kan harin da yan ta’adda suka kai Auno wanda ya yi sanadin mutuwar akalla mutane 30.
Kwararrun likitoci masu duba ma’abota tabin hankali sun yi kira ga jama’a da su guji yawan saka kansu a matsananciyar damuwa. Hakan na daga cikin abububwa da ke haddasa tabuwar hankali...
Labarai
Samu kari