Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
A game da matsalar rashin tsaro, Majalisa ta na so Buhari ya dauki tsattsauran mataki. ‘Yan Majalisa sun kara tado maganar tsige Shugabannin Sojoji jiya.
A halin yanzu, wasu Kungiyoyin Arewa sun bukaci Buhari ya yi murabus daga kan mulki. Sun ce Buhari ya ajiye mulki tun kafin Najeriya ta zama kamar Somaliya.
Kwanan nan MWL ta ba Najeriya N2.6b domin tallafawa karatun Marayu a shekara 10. Daga ciki za kashe Naira biliyan 1.2 wajen gina katafariyar makarantar yara.
A cikin sanarwar da ta fitar, PDP ta ce ihun 'ba ma so' da aka yi wa Shugaba Buhari ya nuna karara cewa sun cire tsamani da gwamnatinsa. Jam'iyyar ta kara da cewa abinda mazauna Maidugurin suka yi alama ce da ke nuna cewa 'yan kas
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na bangaren da ke goyon bayan Sanata Kabiru Marafa ya yi Allah wadai da ikirarin da bangaren jam'iyyar dake biyayya ga Tsohon gwamna Abdul Aziz Yari, cewa gwamna Matawalle na ts
Dan majalisa dake wakiltar mazabar Chibok, Damboa da Gwoza a majalisar wakilan Najeriya, Ahmadu Usman Jaha ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da rayuwarsa idan har hakan zai kawo zaman lafiya a yankin Arewa maso gabas.
Gwamnan jahar, Jigawa, Abubakar Mohammed Badaru ya nada Aminu Sule a matsayin sabon babban akantan gwamnatin jahar, kuma nadin ya fara aiki ne nan take ba tare da bata lokaci ba.
Shugaba Muhammadu Buhari ya koma babbar birnin tarayya Abuja bayan ziyarar jajen da ta'azziyar da ya kai jihar kan kisan akalla mutane 30 a garin Auno, hanyar Maiduguri zuwa Damaturu a ranar Lahadi.
Karamin ministan man fetir, Timipre Sylva ya bayyana cewa gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta gano fiye da gangan danyen mai biliyan daya a kwance a cikin yankin Arewa maso gabashin Najeriya.
Labarai
Samu kari