Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Wani mutum ya yanke shawarar kashe kanshi ta hanyar rataya a bishiyar mangwaro bayan da ya gano cewa budurwarsa da ya dau nauyinta ta kammala jami’a na shirin auren wani daban...
An kwantar da wani kwararren mai maganin gargajiya a asibiti a safiyar Laraba bayan budurwar shi ta ci amanar shi. Ba wannan bane abin mamakin, mai maganin ya kware da bada maganin ciwukan da suka shafi zuciya da kuma haukA...
A ranar Litinin ne gwamnatin tarayya ta aikawa da mazauna Auno kayan tallafi. Auno dai gari ne da yake da makwabtaka da jihar Borno wanda cikin kwanakin mayakan Boko Haram suka kai hari inda suka halaka mutane 30.
Shugaban karamar hukumar Batsari dake Jihar Katsina a ranar litinin ya bayyana yanda harin da aka kai musu a makon da ya gabata ya haddasa kisan mutane da yawa a yankin.
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya nada hadimai na musamman uku akan abinda ya shafi fitilun tituna a fadin jihar.
Kwamitin dattijan Giade ya soke nasarar Yunusa a matsayin masoyin Khadija da yayi nasarar lashe zaben auren Khadija. Hukuncin da aka yanke a ranar Asabar, 15 ga watan Fabrairu, 2020 wajen karfe 10:15 na safe ya soke nasarar Yunusa
Yayinda Manyan kasa suka kai ziyara wurin gwamnan Jihar Kaduna,Malam Nasir El_Rufa’i a ranar murnar zagayowar haihuwar shi, lauyansa, AbdulHakeem Mustapha SAN yace El-Rufa’i nada satifikate 83 na Jami’ar Havard a Amurka.
Mai dakin Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari watau Hajiya Aisha Buhar ta cika shekaru 49 yau a Duniya. Mun kawo tarihinta saboda wannan rana.
Kungiyoyi daban-daban a fadin tarayya da masu sharhi kan lamuran yau da kullum basu gushe ba suna kira ga shugaba Muhammadu Buhari ya sallami hafsoshin tsaro saboda sun yi kasa a gwiwa
Labarai
Samu kari