Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Kisan mutane 30 a Auno: FG ta aika da kayan tallafi
Breaking
Kisan mutane 30 a Auno: FG ta aika da kayan tallafi
daga  Aminu Ibrahim

A ranar Litinin ne gwamnatin tarayya ta aikawa da mazauna Auno kayan tallafi. Auno dai gari ne da yake da makwabtaka da jihar Borno wanda cikin kwanakin mayakan Boko Haram suka kai hari inda suka halaka mutane 30.