Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Dakta Isa Ali Pantami, a ranar Litinin ya ki yin tsokaci kan barazanar da shugaban kungiyar Boko Haram, Abubakar Shekau, yayi masa.
Babban hafsan Sojan kasa, Laftanar Janar Tukur Yusuf Buratai ya yi ma wasu dakarun rundunar Sojan Najeriya dake aiki a karkashin rundunar tabbatar da tsaro a yankin Arewa maso gabas, Operation Lafiya Dole karin girma zuwa mukami n
Matafiya masu bin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna sun koka kan zambar tiketin ya zama ruwan dare a tashar jigin Idu (Abuja) da Rigasa (Kaduna).
Wasu yan taaddan Boko Haram a ranar Lahadi sun kai hari garin Babangida, hedkwatar karamar hukumar Tarmuwa ta jihar Yobe, Arewa maso gabashin Najeriya.
A yayin da Mai shari’a Zainab Bulkachuwa ta ke shirin murabus a ranar 6 ga watan Maris yayin da ta cika shekaru 70, akwai shirye-shiryen da wasu ke yi ta bayan fage na wanda zai gajeta a ciki da wajen NJC, kamar yadda jaridar Thi
Gwamna Aminu Bello Masari a ranar Litinin, 17 ga watan Fabrairu, ya yi bayani kan abun da ya haddasa hare-hare da kisan sama da mutane 30 da yan bindiga suka yi a yammacin ranar Juma’a a kauyukan Tsayau da Dankar da ke karamar huk
Mai shari'a Ahmed Tijjani Badamasi na babba kotun jihar Kano yayi watsi da karar masu hannu a nada sarki wacce ke kalubalantar kirkirar sabbin masarautu da kuma zabar sarakunan masu daraja ta farko.
Babbar kotun tarayya dake zamanta a Abuja ta haramtawa hukumar gudanar da zabe ta kasa INEC soke jamiyyun siyasa 74. A hukuncin da kotun ta yanke a ranar Litinin, ta umurci INEC ta dakatad da shirin soke jamiyyun.
Wata babbar kotun tarayya a Abuja ta bayar da izinin kama tsohon Shugaban kwastam din Najeriya, Abdullahi Inde Dikko kan ci gaba da kin halartan zaman kotu domin amsa wani tuhumar damfara da hukumar yaki da rashawa ta ICPC ke yi a
Labarai
Samu kari