Atiku Abubakar ya yi watsi da zargin Obasanjo kan cin hanci, yana cewa an tayar da tsohon batu ne domin siyasar zaɓen shugaban ƙasa a zaben 2027.
Atiku Abubakar ya yi watsi da zargin Obasanjo kan cin hanci, yana cewa an tayar da tsohon batu ne domin siyasar zaɓen shugaban ƙasa a zaben 2027.
Jami’an hukumar Hibah na jihar Kano sun damke wani matashi da ake zargi da sayar da maganain gargajiya na kara karfin maza. Hukumar ta zargi mutumin da amafani da kalaman batsa wajen tallata hajarsa.
Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewa Daniel, dan kasuwa mai shekaru 56 a duniya, ya nufi kotun da bukatar neman ta raba aurensa da matarsa saboda tana barazanar cewa zata kashe shi. A nata bangaren, Temitope
Bikin ya kawo karshen horo mai tsanani da jami’an suka samu a kwalejin NDA, wanda ake sa ran zai shirya sabbin jami’an don fuskantar kalubalen dake gabansu a harkar yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya.
Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya kalubalanci shuwagabannin Arewa dasu chanza yanayin gudanar da harkar Ilimi a yankin domin cigaban kasa.
Fadar shugaban kasa a ranar Litinin, 17 ga watan Fabrairu ta karyata labaran da ke yawo a kafofin sadarwa cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari na shirin zuwa hutu a kasar Birtaniya, Saudiya da kuma Astria.
Wani dan Najeriya mai suna Malam Ibrahim Ibrahim da ke fuskantar hukuncin kisa a kasar Saudi Arabia a kan safarar miyagun kwayoyi ya samu 'yancinsa. Malam Ibrahim dan asalin jihar Zamfara ne kuma ya kai shekaru uku a garkame bayan
Majalisar dattawan Najeriya a ranar Talata, 18 ga watan Fabrairu, ta tabbatar da nadin Kyaftin Musa Shuaibu Nuhu a matsayin darakta janar na hukumar jiragen sama na Najeriya wato NCAA.
Jamian tsaro sun mamaye kotun koli a yau Talata yayinda Alkalan kotun ke shirin sake duba shari'u biyu da suka yanke na zaben gwamnan jihar Imo da Zamfara.
Rahotanni sun kawo cewa gwamnatin tarayyar Najeriya na shirin shuka itatuwa guda miliyan 30 a cikin wannan shekara ta 2020. Mataimakin shugaban sashen kula da dazuka na ma’aikatar muhalli Tiamiyu Oladele ne ya bayyana hakan.
Labarai
Samu kari