Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Olusegun Obasanjo ya zargi tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar da bai wa marigayi Ghali Na’Abba N5m domin fara shirin tsige shi daga mulki.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan ya tabbatar da samun rahoton barazanar kai ma majalisar dokokin Najeriya hari da wasu miyagun yan ta’adda suke shirin kaiwa.
Wasu sabbin bayanai sun sake bayyana dangane da karakaina da ake samu tsakanin mashawarcin shugaban kasa a kan harkar tsaro, Babagana Munguno da shugaban ma’aikatan fadar gwamnati, Abba Kyari.
Fatima ta wallafa hakan ne a shafinta na Twitter, ta ce ta shafe watanni shida tana karanta littafin Bible din a boye, kuma akwai wani abu na musamman a tattare dashi da yake bata nutsuwa, amma kuma ba ta san yadda za tayi...
A karshe dai gwamnatin kasar Saudiyya ta dauki mataki akan daukar hotuna da ake yi a Masallacin Ka’aba dana Annabi. Miliyoyin mutane suna ziyartar kasar Saudiyya a kowacce shekara, kuma suna shafe tsawon lokacin da suka diba...
Magoya bayan shugaban kasa Donald Trump sun juyawa Ivanka baya yayin da suka ganta sanye da Hijabi a tafiyar da tayi zuwa hadaddiyar daular Laraba. An ga hoton Ivanka Trump sanye da Hijab yayin da ta kai ziyara daular Larabawa...
Da safiyar ranar Talata ne wasu 'yan bindiga suka harbe dakarun rundunar soji biyu a wata unguwa da ke gefen birnin Jos, mai fama da yawa rikicin kabilanci, kamar yadda wata majiyar 'yan sanda ta sanar da kamfanin dillancin labara
Mukaddashin shugaban hukumar yaki da cin hanci da hana yiwa tattalin arziki zagon kasa (EFCC), Ibrahim Magu, ya bayyana cewa yana da yakinin cewa cin hanci ne ya haddasa bullowar cutar coronavirus.
Masu siyarwan sun sanar da kamfanin Dillancin labarai cewa su fa sana'a daram don kuwa yadda ake rige-rigen siya abin alfahari ne. Kamar yadda Uchechukwu Ndukwe, babban dilan rigunan nono a kasuwar Katanguwa da ke yankin
Lamarin ya faru ne a ranar 17 ga watan Fabrairun 2020 misalin karfe 10.30 na safe. Iwelu ya tafi Kaduna ne tare da ministan domin tana Gwamna Nasiru El-Rufai murnar zagayowar ranar haihuwarsa yayin da hatsarin ya faru.
Labarai
Samu kari