Shugaba Donald Trump ya gargadi Rasha da China kan bai wa Iran makamai, yayin da Tehran ta ce ba za ta amince da tsagaita wuta ba sai an biya buƙatunta.
Shugaba Donald Trump ya gargadi Rasha da China kan bai wa Iran makamai, yayin da Tehran ta ce ba za ta amince da tsagaita wuta ba sai an biya buƙatunta.
Kungiyar PFN ta nuna adawarta da tsarin tikitin takara na Musulmi da Musulmi a zaben 2027, tana mai cewa Najeriya tana bukatar shugabanci mai cike da daidaito.
Al’ummar garin Uratta na karamar hukumar Owerri ta Arewa na jahar Imo sun rushe gidaje guda uku mallakin wani kasurgumin mai garkuwa da mutane, Okechukwu Uche biyo bayan mutuwar matar babban basaraken garin, Uwargida Ugoeze Comfor
Akalla jami’an Yansanda guda biyu ne suka rasa rayuwarsu bayan wani mummunan hari da wasu gungun miyagun yan bindiga suka kaddamar a wani shingen binciken ababen hawa dake karamar hukumar Irele ta jahar Ondo.
Sultan ya bayyana haka ne a babban birnin tarayya Abuja yayin taron kasa da kasa a kan soyayya da zaman tare karo na 5, wanda aka yi ma taken “Yaki da zafin ra’ayi don samar da zaman lafiya” da gidauniyar UFUK Dialogue ta shirya.
Rahotanni sun kawo cewa wasu yan bindiga da ba a sani ba sun yi garkuwa da jami’an hukumar NSCDC a ranar Alhamis, 20 ga watan Fabrairu a yankin Ajegwu, karamar hukumar Ofu.
A sabuwar dokar sabon tsarin saka kaya a rundunar sojin, mabiya addinin Sikh da Musulmai zasu iya neman 'yancinsu na addini domin yin rawani, barin gemu da amfani da hijabi kuma za a amince da bukatarsu matukar shigarsu bata nuna
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta garzaya kotun koli inda ta bukaci kotun ta janye shari'arta kan zaben gwamnan jihar Bayelsa da ta yanke ranar Alhamis da ta gabata.
Biyo bayan kama ta da laifi, tare da yanke mata hukuncin kisa da wata babbar kotun tarayya dake babban birnin Abuja ta yi, Maryam Sanda ta bayyana rashin amincewarta da hukuncin, kuma ta daukaka kara zuwa kotun daukaka kara dake A
Wasu gungun matasa yan sa kai da yan farauta daga karamar hukumar Biu sun yi alkawarin shiga cikin daji domin farauto shugaban kungiyar Boko Haram, Abubakar Shekau tare da yi masa yan rago da hannunsu, kamar yadda shugabansu ya ta
Jam’iyyar adawa ta United Progressive Party, UPP, ta dunkule tare da narkewa a cikin jam’iyya mai mulki, jam’iyyar APC biyo bayan soke rajistar ta da hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta yi.
Labarai
Samu kari