Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Majalisar dokoki ta amince da wani kudiri da ya maida Jami’ar Abubakar Olusola Saraki ta koma Jami’ar Kwara bayan Saraki ya sauka daga mulki.
Mun ji labarin Faston da ya ke kashe Naira miliyan 700 wajen sadaka. Fastom ya kan yi wannan ne ba tare da kowa ya sani ba, ya kan dauki dawainiyar Marasa galihu.
A rubutun da ya wallafa. dan gidan Kemi Olunloyo da ya sanya sunansa da Eni a shafinsa na Instagram, alamu sun nuna cewa tuni dai mahaifiyar tashi dama ta sallama mishi tunda a rubutun nashi ya kirata da ‘mahaifiyata a da...
Wani rahoto da yake ta faman yawo a kafafen sadarwa ya nuna yadda wata mai sayar da abinci daga garin Ughelli, na jihar Delta, ta hadu da fushin matasa, inda suka kone ta kurmus, bayan sun zarge ta da amfani da ruwan wankin gawa..
Rahotanni sun kawo cewa a yanzu haka Damboa, hedkwatar wata karamar hukuma a jahar Borno na karkashin harin yan ta’addan Boko Haram. Mazauna yankin sun ce yan ta’addan sun zo su da yawa da misalin karfe 6:30 na safiyar yau Laraba.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito zuwa yanzu an samu rahotannin mutuwar daruruwan shanu a sakamakon bullar cutar wanda makiyaya suka gaza gane kan ta, amma gwamnatin jahar Jigawa ta musanta zargin da ake yi.
Wani magidanci dan shekara 48 mai suna Felix Edore ya halaka kansa ta hanyar kwankwadar kwalar fiya fiya biyo kama matarsa da ya yi da laifin cin amanarsa ta hanyar neman maza duk kuwa da cewa igiyar aurensu na daure.
Wata Kungiyar Kudu ta na zargin Gwamnatin Shugaba Buhari da wariya. Kungiyar ta tambayi Buhari laifin me Ibo su ka yi bayan ya hana su HOS.
Ministan ayyuka da gidaje na Najeriya, Babatunde Raji Fashola ya mika ma hukumar jami’ar Bayero ta Kano wasu manyan tituna da ma’aikatar ayyuka da gidaje ta kammala gudanar da gyaransu a cikin jami’ar.
Labarai
Samu kari