Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Malamin addinin, mai shekaru 47 a duniya, ya amsa laifin cewa yana lalata da matan aure da ke zuwa Masallacinsa, sai dai, ya dora laifin yin hakan a kan sharrin shaidan. "Na roki mata ta a kan ta yafe min, na daukar mata alkawarin
Yan sanda a halin yanzu sun mamaye sakatariyar jam'iyyar na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, da ke Abuja. The Cable ta ruwaito cewa akwai a kalla motocin sinitirin 'yan sanda biyar da kuma mota mai dauke da bindiga guda d
A cewar dan jaridar mai gudun hijira, Ahmad Salkida, gawarwakin mayakan kungiyar sun mamaye kusan ko ina a filin da suka yi musayar wuta da sojoji. Salkida ya bayyana cewa mayakan da suka rage sun gudu sun bar motocinsu na yaki
Wata babbar kotun tarayya da ke Jabi a Abuja ta dakatar da Adams Oshiomhole a matsayin shugaban jam’iyyar APC na kasa. Mai shari’a Danlami Senchi a ranar Laraba ya ba Oshiomhole umarnin ya daina kiran kansa da shugaban jam’iyyar k
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya bayyana damuwarsa game da bullar annobar cutar Coronavirus a Najeriya da ma duniya gaba daya, do haka ya yi kira ga Musulmai su gudanar da addu’o’I na musamman.
Atiku ya taya tsohon Shugaba Obasanjo murnar cika shekaru 83 a Duniya. Atiku Abubakar ya jinjinawa tsohon Mai gidansa yace Najeriya ba ta da irinsa.
Kungiyar kiwon Lafiya ta duniya WHO ta shawarci jama’a da su rinka amfani da naurorin zamani wajen bukatunsu na kudi, domin kudi kan iya jawo yaduwar coronavirus.
Wani rahoto a sashin Shari'a na Amurka ya fitar ya ce an ware kyautar zunzurutun kudi Dalla miliyan 7 da kimanin Naira Biliyan 2,52 ga duk wanda ya bayar da bayanai da ya yi sanadin kama shugaban kungiyar Boko Haram, Abubakar Shek
Wasu gungun yan bindiga sun bude ma jama’a wuta a mahadar hanyar Ekete cikin karamar hukumar Udu na jahar Delta, inda suka kashe jami’an Yansanda guda biyu da wani farar hula guda daya.
Labarai
Samu kari