Yanzu-yanzu: 'Yan Boko Haram sun kai hari Dapchi suna kona gidaje

Yanzu-yanzu: 'Yan Boko Haram sun kai hari Dapchi suna kona gidaje

Mayakan kungiyar Boko Haram sun kai hari Dapchi da ke jihar Yobe inda suka sace fiye da 'yan mata 100 a watan Fabrairun 2018.

Wata majiya daga hukumomin tsaro ta shaidawa The Cable cewa 'yan ta'addan suna kona gidajen wasu mazauna kauyen da suka tsere.

Majiyar ta aka tatauna da ita ta wayar tarho ta ce, "Sun zo a motoci kuma suna ta sintiri a garin a halin yanzu da na ke magana da kai."

Yanzu-yanzu: 'Yan Boko Haram sun kai hari Dapchi suna kona gidaje
Yanzu-yanzu: 'Yan Boko Haram sun kai hari Dapchi suna kona gidaje
Asali: UGC

DUBA WANNAN: Yanzu-yanzu: Zanga-zanga ta barke a Kano a kan batanci ga Annabi Muhammad

Ku saurari cikaken rahoton ...

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel