Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
A cikin kwanakin nan ne mu ka ji cewa Manjo Hamza Al-Mustapha ya fito ya fadi gaskiyar magana game da dukiyar da aka ce Abacha ya sace.
Jami’an rundunar binciken manyan laifuka na rundunar Yansandan Najeriya,SCIID, sun kaddmar da bincike kan dalilin da ya sabbaba mutuwar wani mutumi dan shekara 49 mai suna Babatunde Ishola.
Yakubu Gowon, tsohon shugaban kasar Najeriya; Babajide Sanwo-Olu, gwamnan jihar Legas da kuma Usom Emmanuel, gwamnan jihar Akwa Ibom duk sun ziyarci mataimakin shugaban kasar Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo a fadar shugaban kasar
Wani dan Najeriya mai suna Zeromi Freedom a dandalin sada zumunta na Facebook ya wallafa labarin yada ya rika saduwa da kannensa mata na jini a lokuta da dama. Zeromi ya fara da cewa babu wani aibu mutum ya sadu da 'yan uwansa na
A cikin matakan da take dauke wajen takaita yaduwar cutar Coronavirus, Kasar Saudiyya ta bada umurnin kulle dukkan makarantu da jami'o'in masarautar fari daga ranar Litinin har ila ma sha'a llahu.
Yan bindiga sunyi garkuwa da wasu dalibai mata 5 ,malamar makaranta da masu gadi biyu a wata makarantar kwana ta kudi, a karamar hukumar Mariga dake jihar Niger.
Wata mata mai shekaru 47 a duniya ta auri dan ta mai shekaru 30. Matar tayi ikirarin cewa ta kashe kudi mai yawa don ilimantar da shi. Memory Njemani ta ce wata mata ba za ta morewa guminta ba ta hanyar aure dan nata da ta kashewa
An nada Muhammadu Ribadu a matsayin ministan tsaro na farko na kasa bayan samun 'yancin kai. An nada shi a matsayin mamba a majalisar kasa a shekarar 1947 kafin daga bisani a sake zabensa a shekarar 1951. Ya taba zama mamba a huk
Biyo bayan tsoro da aka shiga kan ci gaba da kai hare-hare da kisan bayin Allah da ake yi a jahar Benue, shugaban kungiyar matasan Tiv na kasa a ranar Asabar ya bukaci matasan Benue yan kabilar Tiv da su dauki matakin kare kansu.
Labarai
Samu kari