Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Kungiyar ECOWAS ta sake tabbatar da ƙaddamar da kuɗin ECO a shekarar 2027, tare da jaddada haɗin kan tattalin arziki da tsaro a yankin Yammacin Afirka.
A shekarar 2017, diyar Sanusi II, Shahida, ta yi wani jawabi a taron farko na tunawa da 'yan matan Chibok da aka sace a garin Abuja. Ta ce akwai yuwuwar tube ra
Za a yi jana'izar a yau a gidanta da ke Nagazi, karamar hukumar Okene bisa koyarwa addinin musulunci. Kafin rasuwar ta, tana da shekaru 101 kuma ta rasu ta bar
Neman shishige wa abokan aiki abu ne da ke bata wurin aiki tare da janyo matsaloli daban-daban. Wani mutum mai suna Penjamin Franklin ya koka kan yadda aka kafa
Junaid Mohammed ya na ganin akwai tafka da warwara a sha’anin Muhammadu Sanusi. Fitaccen Dattijon Arewan ya goyi bayan tunbuke Sanusi II da aka yi kwanan nan.
Malam Muhammadu Sanusi II ya ce Ubangiji ya rubuta cewa ba zan kara kwana guda bayan 9 ga Maris ba. A cewarsa hawa doki ne kawai abin da na rasa bayan tsige sa.
Antoni janar din kasar nan kuma ministan shari’a, Abubakar Malami, SAN, ya ce bashi da hadi da sauke rawanin tsohon sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi II da ku
Mai martaba Sarkin Bichi Nasiru Ado Bayero ya gabatar da Hudubar sallar juma'a yau. Daga bisani kuma ya karbi gaisuwa daga dubban masoya a fadarsa a Bichi.
Machina na daya daga cikin kauyuka koma baya a jihar Yobe. Kauyen na nan a kilomita 300 daga arewacin Damaturu, babban birnin jihar. Masarautar Machina tana da
A cewar majiyar, an samu daidaituwar al'amura sakamakon shiga lamarin da kwamitin gwamnonin ya yi, amma daga bisani sai al'amura suka kara dagulewa a kan batun
Labarai
Samu kari