Hon. Monica Yahaya Khalto ta janye daga karar da aka shigar kan zaben fidda gwani na PDP a Gombe, ta bayyana goyon bayanta ga Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami.
Hon. Monica Yahaya Khalto ta janye daga karar da aka shigar kan zaben fidda gwani na PDP a Gombe, ta bayyana goyon bayanta ga Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami.
Gwamnatin Kano za ta tura wa wani ma'aikacin ta giratuti sai aka samu akasin aka tura kudin Neja. Yanzu mutumin da ya ga kudi a asusun sa ya sanar da Kanawa.
Gwamna Abdullahi Ganduje ya hadu da Tinubu da Surukinsa tsohon Gwamna Ajimobi. An ga Ganduje da Tinubu su na yin wata salon gaisuwa saboda annobar COVID-19.
Ma'aikatar kiwon lafiyar Najeriya ta yi kira fa gwamnatin kasar Sin ta kawowa Najeriya dauki wajen yakar cutar Coronavirus a kasar bayan an samu mutane akalla 3
Bello Muhammad ya kasance a cikin gida tun bayan da ya dawo jahar a ranar Alhamis da ya gabata daga wani tafiya da ya yi zuwa kasar waje bayan dawowa daga waje.
Dazu mu ka ji cewa Dangote ya umarci Ma’aikatansa su yi taka tsan-tsan da cutar Coronavirus. Daga yau an dakatar da duk wani taron karawa juna sani da sauransu.
Gwamnatin tarayya ta bada umurnin rufe dukkan iyakokin Najeriya na kasa na tsawon makonni biyu domin hana mutanen da ke dauke da cutar Coronavirus shigowa kasar
Tsohon Sarkin Kano da aka tsige ya bukaci masu kai masa ziyara su dakata saboda barkewar Coronavirus. Muhammadu Sanusi II ya yi magana yayin daga Legas jiya.
Bankin Access ta kulle reshenta dake titin Ligali Ayorinde a cikin unguwar Victoria Island jahar Legas bayan samun guda daga cikin kwastomominta ya kamu da anno
Surukar tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, da jikokinsa sun sha da kyar bayan sakamakon gwaji ya tabbatar da cewa ba su dauke da annobar kwayar cut
Shugabannin Masallacin kasa dake Abuja, sun sanar da dakatad da Sallolin Khamsu-Salawati da Juma'a a Masallacin tare da kulleta domin takaita yaduwar cutar Coro
Labarai
Samu kari